Rundunar ‘yan sanda a Legas ta ce ta kama kimanin mutum 400 da take zargi da…
Month: February 2024
Kotu ta yanke wa mutumin da hukumar Hisbah ta kama tare Murja Kunya hukunci a Kano.
Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta, a unguwar Gama PRP Kano, ta yanke wa Murtala…
Wani Sojan Baka da ake zargi da laifin yin Sojan Gona da sunan Arewa Radio Kano da karbar kudaden wata mata ya shigar da gidan radio, yan sanda da wasu mutane 9 kara kotu ta hana kama shi.
Babbar Kotun Jihar Kano mai lamba 13, Karkashin jagorancin mai shari’a , Zuwaira Yusuf Ali, ta…
Cikin Watanni 8 Al’ummar Bauchi ta Kudu Sun gamsu da wakilcin mu :Sanata Shehu Buba Umar.
Sanatan Mai wakiltar yankin Bauchi ta Kudu Sanata Shehu Buba Umar ya bayyanna cewar tuni al’ummar…
Ana neman wadanda suka fitar da dala miliyan shida da sa-hannun bogi na Buhari
Mai bincike na musamman da Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya nada ya bukaci hukumar yan sanda…
Ƴan Sanda A Gombe Sun Kama Mutane 23 Bisa Zargin Aikata Laifuka Daban-daban
Rundunar Ƴan Sandan Najeriya Reshen Jihar Gombe ta kama wassu mutane 23 da ake zargi…
Wata babbar kotun jahar Kano ta fara sauraren shaidu kan kisan matar da aka zarga da maita
Babbar kotun jahar Kano, karkashin jagorancin mai shari’a Usman Na’abba, ta fara sauraren shaidu kan tuhumar…