Ba mu muka hana Hafsat Chuchu kin yin Magana agaban kotu ba: Barista Haruna Magashi

Lauyan dake kare Hafsat Surajo, ( Chuchu) barista Haruna Magashi, ya musanta zargin da ake yi…

An Kama Mai Garkuwa Da Mutane Yayin Karɓar Kuɗin Fansa A Taraba

Dakarun rundunar sojin Najeriya sun kama wata mata da ake zargin mai garkuwa da mutane ce…

Rundunar yan sandan Nigeria ta fara neman Shiek Abdul’aziz Dutsen Tanshi Ruwa A Jallo

Rundunar ’yan sandan Najeriya ta ba da sanarwar neman malamin addinin nan na Jihar Bauchi, Dokta…

Ta’ammali Da Miyagun Kwayoyi Na Haddasa Ta’addanci A Borno — NDLEA

Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya (NDLEA ) ta yi kira ga…

Gwamnatin Najeriya ta gargaɗi ƴan kasuwar da ke ɓoye kayan abinci

Gwamnatin Najeriya ta gargaɗi ‘yan kasuwar da ke da ɗabi’ar ɓoye kayan abinci a daidai lokacin…

Nan ba da jimawa ba farashin kayan abinci zai sauka: Tajudeen Abbas

Kakakin majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas ya ce majalisar na sane da halin matsalar tsaro da…

Sheik Abduljabbar Nasir Kabara ya baranta kansa da daukaka karar da wasu Dalibansa suka yi.

Sheik Abduljabbar Nasir Kabara, ya mayar da martani kan wasu mutane da suka daukaka kara a…

An ceto mutum 20 daga hannun masu garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar sojan kasa ta Najeriya ta ce dakarunta sun ceto wasu mata kusan 20 daga masu…

Majalisar wakilan Najeriya za ta ƙarfafa dokar ɓata-suna

Kakakin majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas ya ce majalisar za ta ƙarfafa dokar ɓata-suna da cin…

An fara taron ministocin harkokin wajen ƙasashen Ecowas

Ministocin harkokin wajen kasashen mambobin kungiyar Ecowas sun fara taro a yau Alhamis a Abuja, karon…