Ƴansanda sun jefa wa masu zanga-zanga hayaƙi mai sa hawaye a Senegal

Jami’an tsaro a Senegal sun jefa wa masu zanga-zanga a ƙofar Majalisar dokokin ƙasar hayaƙi mai…

Hedikwatar tsaron Najeriya ta gargadi kungiyar HURIWA kan rikicin Filato

Hedikwatar tsaro ta Najeriya, ta ja hankalin kungiyoyi masu kokarin ta’azzara al’amura a daidai lokacin da…

Yan sandan Kano sun cafke kasurgumin mai garkuwa da mutane, satar shanu, da suka addabi Birnin Gwari,Katsina, Zamfara.

Rundunar yan sandan jihar Kano ta cafke wani matashi mai  Isa Lawal mai shekaru 33, da…

Aiki ya samu Atiku Abubakar – Fadar shugaban Najeriya

Fadar shugaban kasan Najeriya ta mayar wa da dan takarar shugaban kasar a jam’iyyar adawa ta…

Yadda mazauna birnin Minna ke zanga-zangar tsadar rayuwa

Al’umma a Minna, babban birnin jihar Neja na gudanar da zanga-zanga kan tsadar rayuwa a Najeriya…

Kotu ta buɗe asusun bankin Hukumar Hisba ta Kano

Hukumar HIsaba ta Jihar Kano ta ce kotu ta bayar da umarnin a buɗe asusun ajiyar…

Jami’ai a Chile sun ce gobarar daji ta halaka mutum aƙalla 51

Hukumomin yankin Valparaíso na ƙasar Chile sun ce aƙalla mutum 51 ne suka mutu sakamakon gobarar…

Ecowas ta nuna damuwa kan ɗage zaɓen Senegal

Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Afirka ta Yamma, Ecowas ta bayyana damuwarta kan matakin da hukumomin…

Kungiyoyin Fulani Sun Yi Barazanar Maka Gwamnatin Najeriya A Kotu Kan Kama Badejo

Wasu Kungiyoyin Fulani sun yi barazanar kai Gwamnatin Tarraya Najeriya kotu, kan ci gaba da rike…

Yan sanda sun cafke Yan Daba 7 da ake zargi da yunkurin tarwatsa zabe a Yobe ta Gabas.

Rundunar yan sandan jahar Yobe, ta cafke wasu mutane 7 da ake kyautata yan daba ne,…