Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukunci Bayan Ta Same Shi Da Laifi A Kano

Wata kotun shari’ar addinin musulinci da ke zaman ta, a unguwar Danbare Kano ta yanke wa …

Yadda ƴan sanda suka gano ƙoƙon kawunan mutum 17 a Uganda

Ƴan sanda a Uganda sun zaƙulo ƙoƙon kan mutum 17 a gundumar Mpigi da ke tsakiyar…

Yau ake sa ran sakin ministocin Bazoum huɗu da sojoji suka tsare a Nijar

A yau ake sa ran sako wasu tsofaffin ministoci guda hudu na tsohuwar gwamnatin hamɓararen shugaban…

Rushe Masarautun Kano: Ba a kyauta mana ba —Kabiru Rurum

Jam’iyyar NNPP ta mayar da martani ga mambanta a Majalisar Wakilai, Kabiru Alhassan Rurum, wanda ya…

Dambaruwar NIN: MTN ya kulle dukkanin ofishinsa a Najeriya

Kamfanin Sadarwa na MTN ya rufe dukkanin ofisoshinsa da sauran cibiyoyinsa da ke faɗin Najeriya, biyo…

Ku kauce wa hargitsi lokacin zanga-zanga – Gwamnan Osun

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya gargaɗi ƴan ƙungiyoyin fararen hula da al’ummar jihar su kauce…

NCC ta buƙaci a buɗe layukan wayoyin da aka rufe

Hukumar kula da kamfanonin sadarwa ta Najeriya ta umarci kamfanonin sadarwa da su gaggauta buɗe layukan…

Tinubu ya sa hannu kan dokar mafi ƙanƙantar albashi ta naira 70,000

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya sa hannu kan dokar mafi ƙanƙantar albashi ta naira dubu 70,000.…

An ba masu adawa da zanga-zanga Dandalin Eagle Square

Magoya bayan Gwamnatin Tinubu sun hallara a dandalin Eagle Square da ke Abuja, domin nuna adawarsu…

Me ya sa ake rufe layukan wayar wasu a Najeriya?

An wayi gari ranar Litinin mutane a Najeriya na tururuwa zuwa ofisoshin kamfanonin sadarwar wayar hannu…