Allura Ta Tono Garma Bayan An Gurfanar Da Matashin Da Ake Zargi Da Fisgo Hoton Alkalin Alkalai A Kotu.

Babbar kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta a Kasuwa Kano, karkashin jagorancin mai shari’a, Abdu…

Doka Ba Ta Ba Wa Dan Sanda Damar Kama Uba Ba Idan Dansa Ya Aikata Laifi , AIG Ari Ali Muhammed.

Mataimakin babban sufeton yan sandan Nigeria, dake lura da shiya ta daya (  jahar Kano, AIG…

Hadurran Mota Ya Yi Ajalin Mutane 91 Cikin Kwanaki 8 : FRSC

Hukumar Kiyaye Haɗura ta Ƙasa (FRSC) ta ce ta rayukan mutane 91 sun salwanta sanadiyyar wasu…

Ahmad Isa mai gabatar da shirin Rai Dangin Goro ya rasu

Fitaccen ɗan jaridar nan da ya ƙware wajen karanta littattafan adabin Hausa a gidajen rediyo, Ahmad…

Cikin Hotuna: Yadda INEC Ta Fara Raba Kayan Zaben Gwamna A Edo.

INEC ta ce an yi hakan ne saboda wasu ƙananan hukumomin na da nisa daga Benin…

An haramta wa ma’aikatan asibitin tarayya Gombe yin ‘kirifto’ a lokacin aiki

Hukumar gudanarwar Asibitin Tarayya da ke Jihar Gombe (FTH) ta haramta wa ma’aikatanta yin ‘kirifto’ ko…

Dole Musulmi da Kirista su haɗu su goya wa Falasɗinawa baya – Fani-Kayode

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Saman Najeriya, Cif Femi Fani-Kayode ya ce dole Musulmi da Kirista baki…

An ji ƙarar harbe-harbe lokacin da jami’an EFCC suka je kama Yahaya Bello

A daren jiya Laraba ne jami’an hukumar EFCC suka kai samame gidan gwamnatin Kogi da ke…

Gwamnan Kano Abba Kabir Ya Sauke Shugabannin Riko 44 Nan Ta Ke

Gwannan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sauke dukkanin shugabanin riko na kananan hukumomin jihar 44…

Sauyin Yanayi: Najeriya Ta Bayyana Barnar Da Ambaliyar Ruwa Ta Yi A Borno Da Zamfara A Taron Majalisar Kasashen Afrika.

Nijeriya ta bukaci masu hannu da shuni a fadin duniya da su tallafawa kasashen Afrika da…