Kano: An Fara Binciken Matashin Da Ake Zargi Da Fisgo Hoton Alkalin Alkalai A Kotu Sannan Ya Buga A Kasa.

Ana zargin Wani matashi Mai suna, D. Shehu Ado, mazaunin unguwar Sagagi, ya shiga kotun shari’ar…

Kotu Ta Yanke Wa Barawon Wayoyin Iphone Hukunci.

Wata kotun majistiri dake zaman ta dake zaman ta a jahar Kaduna ta yanke hukuncin daurin…

CBN: Fadar Shugaban Kasa Ta Musanta Rahotan Cewar Tunibu Ya Umarci Cardoso Ya Yi Murabus.

Fadar Gwamnatin tarayyar Nigeria  ta musanta rahotanni da ke cewa Shugaba Bola Tinubu ya umarci Gwamnan…

An Shiga Fargaba Bayan Da Yara 18 Suka Ci Yayan Zakami A Unguwar Medile.

Wasu yara 18 da ake zargin sun yi, amfani da yayan Zakami, ta hanyar Soya wa…

Dakaru sun kashe ‘yanfashi huɗu tare da ceto mutum 20 a jihar Kaduna

Jami’an tsaro a Najeriya sun kashe ‘yanfashin daji huɗu tare da yin nasarar ceto mutum 20…

Kungiyar Yan Kasuwar Sabon Garin Sun Zargi Wasu Jami’an Kwastam Da Yi Wa Kasuwancinsu Kanshin Mutuwa

Kungiyar yan kasuwa dake kasuwar Sabon Gari, a jahar Kano, sun zargi wasu wasu jami’an hukumar…

Gwamnatin Kano Ta Fara Gabatar Da Shaidu Kan Tuhumar Cinna Wa Masallata Wuta.

Babbar Kotun Musulunci da ke Rijiyar Zaki ta fara sauraren shaidu a kan shariar matashin nan…

Aminu Dantata ya ba mutanen Maiduguri tallafin N1.5bn

Babban attajirin Jihar Kano, Alhaji Aminu Dantata, ya ba da tallafin Naira biliyan 1.5 a matsayin…

Sojojin Najeriya sun kama masu safarar bindigogi biyar a Filato

Dakarun sojin Najeriya sun ce sun kama mutum biyar waɗanda suka shahara wajen safarar bindigogi a…

Kamfanin Meta ya ce zai toshe kafofin yaɗa labaran Rasha

Kamfanin Meta ya ce zai toshe kafofin yada labaran kasar Rasha daga shafukansa na sada zumunta…