Gwamnatin jihar Oyo ta rufe coci saboda damun maƙwabta da hayaniya

Gwamnatin jihar Oyo da ke kudu maso yammacin Najeriya ta rufe wata majami’a a rukunin gidaje…

An tsananta tsaro a wasu ƙananan hukumomin Kaduna saboda zaɓe

Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce ta tsaurara matakan tsaro a wasu ƙananan hukumomin jihar…

Rundunar yan sandan Nigeria shiya ta , Kano da Jigawa ta bayyana shirin ta na zaben ranar Asabar.

Mataimakin sufeton yan sandan Nijeriya shiya ta daya dake jahar Kano, AIG Umar Mamman Sanda, ya…

Zabe: Muhimmiyar sanarwa daga rundunar yan sandan Kano

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano na sanar da al’ummar Jihar kano cewa, Hukumar zabe mai zaman…

AFCON 2023: Najeriya ta tsallaka zuwa wasa na kusa da na karshe

Najeriya ta samu damar tsallakawa zuwa wasan kusa da na karshe a gasar cin kofin kasashen…

Yan Sanda Sun Kama Masu Buga Jabun Kudi 12 A Gombe

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Gombe, ta kama wasu mutum 12 da ake zargi da buga jabun…

Mata sun gudanar da zanga-zanga kan tashin farashin fulawa a Kano

Mata masu sana’ar gashin Gurasa a jihar Kano sun gudanar da zanga-zanga kan tsadar fulawa inda…

Da ba a cire tallafin mai ba da wahalar Najeriya ta fi ta yanzu – Gwamnatin tarayya

Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na Najeriya, Alhaji Mohammed Idris Malagi ya ce,…

Ƴan Arewa ba sa goyon bayan dattawan Katsina a kan Tinubu da zaɓen 2027 – Matawalle

Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ƙaramin ministan tsaro na Najeriya, Bello Mohammed Matawalle ya yi watsi…

Kashi 81 cikin ɗari na ma’aikatan Najeriya ba su da amfani’

Kusan kashi 81 cikin ɗari na ma’aikatan Najeriya ba sa wani ɓangare da ke samar da…