Kano: Hukumar KAROTA ta musanta wani rubutu da ta gani yana yawo da sunan ta

Hukumar Kula da Zirga zirgar Ababen Hawa ta jiha KAROTA ta karyata wani rubutu da ta…

An rantsar da Ododo a matsayin sabon gwamnan Kogi

Usman Ododo ya sha rantsuwar kama aiki a matsayin sabon gwamnan jihar Kogi da ke tsakiyar…

Ana zanga-zanga kan yawan kashe mata a Kenya

Ana zanga-zanga a biranen Kenya saboda yawan kashe mata da kuma cin zarafinsu a ƙasar. Hakan…

Manoma Dubu 36 Za Su Ci Gajiyar Shirin Noman Fadama Na GO-CARES A Gombe

Akalla manoma dubu 36 ne a Jihar Gombe za su ci gajiyar shirin noman Fadama na…

Wasannin da za su fi zafi a zagayen ƴan 16 na gasar Afcon 2023

Gasar Kofin Afirka ta 2023 da ake gudanarwa a ƙasar Ivory Coast na gudana cikin ƙayaratwa da…

Wacce ƙungiyar tsaro ce Miyetti-Allah ta kafa,kuma mene ne ayyukanta?

A baya bayan nan ne Kungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore ta kaddamar da wata…

Wata Kotun Majistire ta tsare shugaban karamar hukuma da mutane 11, kan zargin hada kai, sacewa da kisan kan Dagaci.

Wata kotun majistare a jahar Katsina ta tsare shugaban karamar hukumar Batagarawa ta jihar, Hon. Bala…

Hukumar Hisbah da kungiyar Lauyoyi musulmi (MULAN) sun yi alkawarin hada hannu don samar da daidaito tsakanin jama’a a Kano.

Hukumar Hisbah da Kungar Lauyoyi Musulmi ( MULAN) ta kasa, reshen jihar kano sun yi alkawarin…

Dole ne Isra’ila ta dakatar da kisan ƙare dangi – Kotun Duniya

Kotun Majalisar Ɗinkin Duniya ta kada kuri’ar amincewa da umurtar Isra’ila ta dauki dukkan matakan dakatar…

Kotun ƙoli ta tabbatar da hukuncin daurin shekara 5 kan Farouk Lawan

Kotun koli ta tabbatar da hukuncin shekara biyar da aka yankewa tsohon dan majalisar wakilai Farouk…