Ya kamata mutane su daina biyan kuɗin fansa – Badaru

Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya ce lokaci ya yi da za a daina biyan…

Rurum ya rabawa fiye da naira miliyan hudu ga daliban yankinsa dake karatu a Jami’ar Ahmadu Bello ta Zaria.

Akalla dalibai dake karatun fannoni daban daban a Jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria ‘Yan Asalin kananan…

An umarci shugabannin ƴan sanda su tsaurara matakan murƙushe ƴan bindiga

Babban Sufeton ƴan sanda na Najeriya, Kayode Egbetokun ya yi kira kan ƙara tsaurara matakai domin…

Gwamnatin Kano ta kafa kotun hukunta yan kwaya da yan fashin Waya.

Kwamitin yaki da shan miyagun kwayoyi da fashi waya a Jihar Kano ya kafa kotun tafi…

Kotu ta yanke wa wani mutum hukuncin daurin watanni 9 bisa samunsa da laifin satar babur a ma’aikatar gwamnatin Kano.

Kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta, a unguwar Gama PRP Kano, ta yanke wa wani…

Mun dawo daga rakiyar gwamnatin Tinubu – Majalisar Shari’ar Musulunci

Majalisar ƙoli kan harkokin shari’ar Musulunci a Najeriya (SCSN) ta ce ta dawo daga rakiyar gwamnatin…

Yan mata sun soki wata tsohuwar doka da wani Lauya ya bankado wadda ta haramta Lefe a Kano

Wasu yan mata a jahar Kano sun koka kan wata tsohuwar doka da ta haramta tsarabe-tsareben…

Kamfanin NNPCL ya sanya matatar man Fetur ta Fatakwal a kasuwa

Kamfanin mai na Kasa NNPCL ya tallata matatar mai ta garin Fatakwal da ta fara aiki…

Gwamnatin Nijeriya ta nemi taimakon kasar Faransa kan matsalar tsaro

Gwamnatin Tarayya ta miƙa kokon bara na neman taimako da haɗin kan Faransa domin kawo ƙarshen…

Tinubu ya gana da manyan hafsoshin tsaro

Shugaba Bola Tinubu ya gana da hafsoshin tsaron Najeriya da kuma wasu manyan hukumomin tsaro a…