Babbar Sallah: AIG Garba Ahmed Ya Umarci Kwamishinonin Yan Sandan Kano, Jigawa Su Tsaurara Tsaro

Mataimakin babban sufeton yan sandan Nijeriya dake kula da shiya ta daya wato Zone One Kano,…

Ya Kamata Najeriya Ta Gina Katanga A Kan Iyakokinta – CG Musa

Babban hafsan sojin Najeriya, Janar Christopher Musa ya nuna buƙatar gina katanga a ilahirin iyakokin ƙasar…

Hukumomin Tsaro Sun Haramta Hawan Sallah A Kano

Rundunar ƴansandan jihar Kano tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro a jihar sun ɗauki matakin…

Gwamnatin Tarayya Ta Alakanta Ambaliyar Ruwan Mokwa Da Rashin Ka’idar Gine-gine

Gwamnatin Najeriya ta ce sauyin yanayi da rashin bin ƙa’idar gine-gine da rashin gyara magunan ruwa…

Uba Ya Harbe Ɗansa Har Lahira Saboda Zaton Biri Ne

Wani yaro ɗan shekara 15 ya rasa ransa bayan mahaifinsa ya harbe shi bisa kuskure, yana…

2027: Ƙungiyar Shekarau Ta Gindaya Sharaɗi Kafin Shiga Haɗakar Jam’iyyu

Ƙungiyar League of Northern Democrats (LND) ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Shekarau, ta bayyana…

Tchiani Ya Zargi Najeriya, Faransa, China Da Amurka Wajen Cutar Da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya da haɗa baki da Faransa da China…

Na Kai Dan Uwana Asibiti Bayan Daure Shi Shekaru 10: Abdussalam Dandukulle

  Mutuminan mai suna ,Abdussalam Dandukulle, mazaunin garin Wailare dake karamar hukumar Makoda Kano, wanda ake…