Hukumar Kasa Da Tsare-tsare Ta Jihar Kano Ta Yi Kira Ga Jama’a Su Sabunta Takaddun Mallakar Filaye Da Gidajensu Don Gudun Yin Asara

Hukumar kasa da tsare-tsare ta jihar Kano , ta bayyana cewa ranar 31 ga watan Janairun…

Amurika ta horas da jami’an yan sandan Kano dabarun gane kudaden Jabu.

  Ofishin jakadancin kasar Amurika ya horas da jami’an Yan Sandan jihar Kano, dabarun yadda za…

Hukumomin tsaro sun bayyana cewa yan ta’adda na Shirin Kaddamar da hare-hare a Kano

Gamayyar hukumomin tsaro a jihar Kano, sun gargadi mutane da su kaucewa wuraren cunkoson jama’a sakamakon…

Rashin bin dokokin kafafen sadarwa na zamani matsala ne mulkin Dimukuradiyya a Najeriya – Hafizu Kawu

Kwanan baya ne kadan tsohon dan Majalisar Wakilai Ta Kasa, daga Karamar Hukumar Tarauni, a Kano,…

Gwamnatin Kano Ta Musanta Labarin Cewar An Siyi Kowacce Akuya 1 Kan Dubu 350.

Gwamnatin jihar Kano ta musanta rahoton da ake ya madidi da shi, kan siyan wasu Dabbobi…

Sojoji sun Kashe Mataimakin Bello Turji

  Sojoji Najeriya da ke yaƙi da ƴanbindiga a arewa maso yammacin Najeriya sun ce sun…

Hukumar Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Ta Jihar Kano Ta Gayyaci Wasu Daga Cikin jami’an Hukumar Kwashe Shara Ta Jihar REMASAB

  Rahotanni Sun bayyana Cewa Hukumar Yaki da Cin Hanci da rashawa ta Jihar Kano ta…

DSS ta kama ’yan Boko Haram 10 a Osun

Jami’an Hukumar DSS sun cafke wasu mutum goma da ake zargi mambobin ƙungiyar Boko Haram ne…

Gwamnatin Kano ta haɗa gwiwa da Media Trust kan inganta harkokin yaɗa labarai

Gwamnatin Kano da Rukunin Kamfanin Media Trust Group (MTG) masu wallafa jaridun Daily Trust da Aminiya…

An naɗa Saifullahi Muhammed a matsayin Kwamandan Hukumar Tsaron Dajin Najeriya shiyyar Arewa maso Yamma

  Hukumar Tsaron Dajin Najeriya (NFSS) ta nada Saifullahi Muhammed, dan asalin karamar hukumar Birni a…