Yadda Ake Rufe Tafsirin Alkur’ani Mai Girma a Masarautar Gaya.

Spread the love

A Daren jiya Lahadi  ne Mai Martaba Sarkin Gaya Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulqadir Ya  Jagoranci Rufe Tafsirin Karatun Al-Qur’ani Mai Girma Wanda Ake Gudanarwa duk Shekara Cikin Watan Ramadan a Harabar Fadar Dake Gaya Kano .

Lokacin Rufe Tafsirin Alkur’ani Mai Girman, Wanda  Wasu Daga Cikin  Hakiman Masarautar ta Gaya Suka Sami damar halartta tare da Sauran  al’ummar  Gari.

Wannan na kunshe a cikin wata sanarwa da Jami’in Yada Labarai Na
Masarautar Gaya,
Auwalu Musa Yola, yw sanyawa hannu tare da rabawa manema labarai a daren jiya.

Auwal Musa ya ce Tafsirin Alkur’ani Mai Girma Wanda Malam Shehu Hassan Gaya Yake Gabatarwa duk Shekara a Fadar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *