An bai wa iyalan ‘yan sandan da suka mutu naira miliyan 135 a Zamfara

Spread the love

Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Zamfara, Cp Muhamamd Shehu Dalijan ya mika cekin kudi na fiye da naira miliyan 134 ga iyalai 25 yan sandan da suka rasu a kan aikinsu.

Kudin dai na daya daga cikin alkawuran kyautata walwala da jin dadin iyalan kamar yadda Sifeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun ya dauka.

Da yake mika musu cakin kudin, Cp Muhamamd Shehu Dalijan ya shawarci iyalan da su tabbatar sun yi amfani da kudaden ta hanyar da ta dace.

Rundunar yan sandan Kano ta magantu kan farwa jami’in lafiya da yan uwan mara lafiya suka yi a asibitin kwararru na Murtala Muhammed

Yan sanda sun gurfanar da wani mutum bisa zargin yaudara da sace Adaidaita sahu a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *