An sassauta dokar hana fita a Jos

Spread the love

Gwamnatin Jihar Filato ta sassauta dokar hana fita da ta sa a garin Jos.

Gwamna Caleb Mutfwang ya sassauta dokar ta awa 24, inda yanzu za ta fara aiki daga karfe 2 na rana zuwa 6 na yamma.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *