An tsige Shugaban Majalisar Dokokin Legas

Spread the love

 

Majalisar Dokokin Jihar Legas ta tsige shugabanta, Honorabul Mudashiru Obasa, daga kujerar shugabancin, inda ta maye gurbinsa da Honorabul Mojisola Meranda, mai wakiltar Mazabar Apapa I.

Majalisar ta kuma zabi Mataimakin Shugaban Mai Tsawatarwar, Fatai Mojeed, a matsayin mataimakin shugaban majalisar.

Takun sakar Obasa da majalisar ta fara ne tun bayan da kalaman da ya yi kan aniyar takarar zaben gwamna a shekarar 2027.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *