Uba Ya Harbe Ɗansa Har Lahira Saboda Zaton Biri Ne

Wani yaro ɗan shekara 15 ya rasa ransa bayan mahaifinsa ya harbe shi bisa kuskure, yana…

2027: Ƙungiyar Shekarau Ta Gindaya Sharaɗi Kafin Shiga Haɗakar Jam’iyyu

Ƙungiyar League of Northern Democrats (LND) ƙarƙashin jagorancin tsohon gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Shekarau, ta bayyana…

Tchiani Ya Zargi Najeriya, Faransa, China Da Amurka Wajen Cutar Da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya da haɗa baki da Faransa da China…

Na Kai Dan Uwana Asibiti Bayan Daure Shi Shekaru 10: Abdussalam Dandukulle

  Mutuminan mai suna ,Abdussalam Dandukulle, mazaunin garin Wailare dake karamar hukumar Makoda Kano, wanda ake…

An Gurfanar Da Wani Mutum Da Zargin Satar Sarkar Karfe A Ibadan

Rundunar yan sandan jihar Oyo, ta gurfanar da wani mutum mai suna , Michael Jeremiah, a…

NDLEA Ta Kama Maniyyata Aikin Hajji Dauke Da Hodar Iblis

Shugaban Hukumar da ke yaƙi da shan miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA Janar Buba Marwa (mai…

Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi A Kisan Gillar DPOn Rano

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta bayyana alhini da jimami bisa mummunan kisan gillan da aka…

Tinubu Zai Ciyo Bashin Naira Tiriliyan 39 Daga Kasashen Waje

Shuganan Kasa Bola Tinubu ya aike wa Majalisar Wakilai takardar neman amincewarta domin ya ciyo bashin…

Rundunar Yan Sandan Kano Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Yiwa Matar Aure Kisan Gilla

  Rundunar yan sandan jihar Kano ta kama wani matashi mai suna Sha’aibu Abdulkadir dan shekaru…

An Kama Matasa 27 Da Zargin Kashe DPO Bayan Sun Farmaki Ofishinsa A Rano

  Rundunar yan sandan Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar baturen yan sandan karamar hukumar Rano,…