Gwamnatin Nigeria Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Kisan Matafiya A Edo

Gwamnatin Najeriya tare da haɗin gwiwar gwamnatin jihar Edo ta kafa kwamitin bincike kan kisan matfiya…

Tsohuwar ministar mata Uju Kennedy na amsa tambayoyi a hukumar EFCC

Jami’an hukumar EFCC, mai yaƙi da cin hanci da Rashawa a Najeriya sun gayyaci tsohuwar ministar…

Nijeriya ce ƙasa ta 140 mafi rashawa a Duniya

  Nijeriya ta zama ƙasa ta 140 a cikin jerin ƙasashen da aka fi tafka cin…

EFCC ta kama jami’an Gwamnatin Katsina kan sace tallafin N1.3b

Hukumar Yaki da Masu Karya Tattalin Arziƙi (EFCC) ta tsare jami’an gwamnatin jihar Katsina guda biyar…

An gano ƙanƙara mai shekara fiye da miliyan ɗaya a duniya

Masana kimiyya a nahiyar Turai sun gano ƙanƙarar da watakila ake ganin ita ce mafi daɗewa…

Kenya na bincike kan wani ƙarfe da ya faɗo daga sararin samaniya

Hukumomi a Kenya sun ƙaddamar da bincike kan wani ƙarfe mai nauyin kilogram 500 biyar da…

Tinubu Na Cikin Manyan Masu Aikata Rashawa A 2024 — Rahoton OCCRP

Shugaban Najeriya Bola Tinubu na cikin na gaba-gaba a jerinn mutanen da suka fi tsara manyan…

Gwamnatin Tarayya Za Ta Yi Cikakken Bincike Kan Harin Kauyuka A Sokoto

Gwamnatain tarayya ta alƙawarta gudanar da cikakken bincike kan harin da aka kai ƙauyukan Gidan sama…

Najeriya ta yi asarar dala biliyan 200 a almundahanar kwangiloli – MacArthur

Gidauniyar MacArthur ta bankaɗo cewa Najeriya ta yi asarar kuɗi sama da dala biliyan ɗari biyu,…

Rundunar Yan Sandan Nigeria Za Ta Yi Bincike Kan Zargin Kisan Kai Da Ake Yi Wa Jami’anta A Zanga-zangar Tsadar Rayuwa.

Babban sufeton ‘yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya bada umarnin gudanar da bincike a kan zargin…