Hukumar kwastam a Sokoto da Zamfara ta saki motoci 15 na hatsi da aka kama

Hukumar Kwastam shiyyar Sokoto da Zamfara, bisa bin umarnin da shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayar…

Asibitin Unguwar Darma Zai Kara Samun Kayan Aiki Daga Kungiyar Darma Zumunta

Samar da magunguna da kula da marasa lafiya a cikin Kananan Asibitocin dake kusa da Al’umma…

Hukumar Hisbah A Kano Ta Cafke Gandaye 12.

Hukumar Hisbah ta jahar Kano, ta samu nasarar kama wasu matasa 12 da ake zargin Gandaye…

Kungiyar Ma’aikatan Wutar Lantarki Ta Kori Ma’aikata Da Rufe Ofishinsu A Kaduna

Mambobin kungiyar NUEE sun kasa sun tsare a gaban babban ofishin hukumar raba wutar lantarki ta…

Yadda ‘kisan’ matashi ya janyo ƙone-ƙone a kasuwar Wuse

Wata hatsaniya da ta faru a yammacin ranar Talata a kasuwar Wuse da ke Abuja, babban…

Shugaban Bankin Duniya Ya Ziyarci Masarautar Gaya.

Mai Martaba Sarkin Gaya Dakta  Aliyu Ibrahim Abdulqadir ya Karbi bakuncin  Shugaban Bankin Duniya Mr. Shubham…

Ana Son A Naɗa Betta Edu Sabon Muƙami A Gwamnatin Tinubu

Rahotanni sun bayyana cewa wasu masu faɗa a ji a ƙasar na neman dawo da dakatacciyyar…

Abdulsalami ya nemi Nijar, Mali, Burkina Faso su koma ECOWAS

Tsohon shugaban Najeriya, kuma ɗaya daga cikin masu shiga tsakani kan rikicin ƙungiyar ECOWAS da jumhuriyar…

Masarautar Gaya Ta Sanar Da Ganin Watan Azumin Ramadan

Mai Martaba Sarkin Gaya Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulqadir ya Bada Umarnin al’ummar Masarautar Gaya su tashi…

An ga watan azumin Ramadan a Najeriya

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya sanar da ganin watan azumin Ramadana a…