Yan Najeriya na tara kuɗi don ceto yaran da aka yi garkuwa da su

Yan Najeriya na tara kuɗi don ceto yaran da aka yi garkuwa da su a Abuja…

Tinubu ya kafa kwamitin shugaban ƙasa kan shirye-shiryen rage raɗaɗi na NSIPA

Shugaban najeriya Bola tinubu ya kafa kwamitin shugaban ƙasa da zai binciki ayyukan hukumar NSIP mai…

Dangote ya gode wa Tinubu kan ƙwarin gwiwar da ya samu na fara aiki matatarsa

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya miƙa saƙon godiyarsa ga shugaban Najeriya Bola Tinubu…

Kungiyar kafafen yada labaran yanar gizo Association Online Media Guild ta taya gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf murnar yin nasara a kotun koli

Kungiyar kafafen yada labarai ta yanar gizo mai suna Association Online Media Guild, ta taya gwamnan…

Muna son a rage kashewa da jikkata fararen hula a Gaza – Blinken

Sakataren Harkokin Wajen Amurka, Antony Blinken ya ce akwai batutuwa da dama da yake so a…

Babu laifin da muka aikata da ya sa jami’an EFCC suka je ofishinmu – Dangote

Rukunin kamfanin Dangote a Najeriya ya ce bai aikata wani laifi, ko ba daidai ba da…

Gamayyar kungiyoyin sa kai na Arewacin Nijeriya sun ce rashin shugabanci nagari ne ke haifar da matsaloli a kasar.

Gamayyar kungiyoyin sakai na arewacin Nijeriya sun bayyana cewar, tabarbarewar tattalin arziki da rashin tsaro da…

Za mu ci gaba da sayar da sumunti 3,500 – BUA

Shugaban kamfanin BUA, AbdusSamad Rabi’u, ya ce kamfanin zai cika alkawarinsa na ci gaba da sayar…

Babu wata gwamnatin da za ta yi nasara ba tare da yan jarida ba: Hajia Sa’adatu Mustapha Kaltungo.

Shugabar kwamitin bikin raya al’adu ta masarautar Kaltungo a jahar Gombe, Hajia Sa’adatu Mustapha ( Alkyabbar…

Wakilin kananan hukumomin Rano, Kibiya, Bunkure a majalissar tarayya Hon. Kabiru Rurum, ya yi alhinin rasuwar Rt Ghali Umar Na’abba

  Maigirma Rt Hon Kabiru Alhassan Rurum Tsohon Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kano Kuma wakilin kananan…