Mutanen da baƙuwar cuta ta yi ajalinsu a Zamfara sun kai 13

Adadin mutane da suka mutu sakamakon wata baƙuwar cuta da ta fi shafar yara da mata,…

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar wajabta yin gwaji kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan dokar da ta wajabta yin gwaje-gwajen…

‘Akwai buƙatar sabunta riga-kafin cutar Korona

Hukumar kula da magunguna ta Tarayyar Turai, ta bayyana cewa akwai buƙatar sabunta allurar riga-kafin cutar…

Ƙyanda ta ‘kashe yara 19’ a jihar Adamawa

Rahotanni daga ƙaramar hukumar Mobi ta Arewa sun ce aƙalla yara 19 ne suka mutu sakamakon…

Tsananin zafi ya tilasta rufe makarantu ga yara miliyan 33 a Bangladesh

Matsanancin zafi ya tilasta wa yara miliyan 33 daina zuwa makaranta a Bangladesh inda yanayin ya…

Lassa ta kashe mutum 150 cikin jihohi 24 a Najeriya – NCDC

Hukumar daƙile yaɗuwar cututtuka NCDC a Najeriya ta tabbatar cewa cutar zazzaɓin lassa ta halaka mutum…

Hukumomi A Kano Sun Kori Jami’an Lafiya 3 Tare da Dakatar Da Wasu Sakamakon Saba Ka’idar Aiki.

Hukumar kula da asibitocin jihar Kano ta amince da korar wasu ma’aikata tare da dakatar da…

Diphtheria Ta Yi Ajalin Yara 4 A Kano

Akalla yara hudu ne suka rasa rayukansu sakamakon kamuwa da cutar diphtheria a Karamar Hukumar Minjibir…

Majalisa Na Neman Ministan Lafiya Kan Badaƙalar Dala Miliyan 300

Kwamitin Majalisar Wakilai kan yaƙi da cutar maleriya da kanjamau da tarin fuka, na neman Ministan…

Yawancin Asibitoci A China Sun Fara Dakatar Da Ayyukan Haihuwa

Yawancin asibitoci a kasar China sun daina ba da kulawar haihuwa ga jarirai a bana, kamar…