Hukumomi A Kano Sun Kori Jami’an Lafiya 3 Tare da Dakatar Da Wasu Sakamakon Saba Ka’idar Aiki.

Hukumar kula da asibitocin jihar Kano ta amince da korar wasu ma’aikata tare da dakatar da…

Diphtheria Ta Yi Ajalin Yara 4 A Kano

Akalla yara hudu ne suka rasa rayukansu sakamakon kamuwa da cutar diphtheria a Karamar Hukumar Minjibir…

Majalisa Na Neman Ministan Lafiya Kan Badaƙalar Dala Miliyan 300

Kwamitin Majalisar Wakilai kan yaƙi da cutar maleriya da kanjamau da tarin fuka, na neman Ministan…

Yawancin Asibitoci A China Sun Fara Dakatar Da Ayyukan Haihuwa

Yawancin asibitoci a kasar China sun daina ba da kulawar haihuwa ga jarirai a bana, kamar…

Cutar sanƙarau ta kashe ɗalibai 20 a Yobe

Dalibai 20 ne suka mutu sakamakon ɓarkewar cutar sanƙarau a makarantun sakandaren mata guda uku da…

‘Kaso 30 na mace-macen Jarirai a Duniya na faruwa ne a Najeriya

Kwamitin Kwamishinonin Lafiya na Arewa maso Gabashin Najeriya ya nemi tallafi daga Hukumar Raya Yankin Arewa…

Likitoci sun dakatar da ayyukansu a Asibitin Murtala da ke Kano

Kungiyar Likitoci ta Najeriya, NMA ta sanar da matakin janye ayyukanta a asibitin kwararru na Murtala…

Festulation Foundation ta koyar da mata 50 sana’o’in dogaro da kai bayan sun warke daga larular yoyon fitsari a Kano

Cibiyar kula da masu larular yayon fitsari ta Festula Foundation of Nigeria, ta yi wa mata…

Gwamnatin Kano ta kaddamar da feshin maganin sauro a kananan hukumomi 8 na birnin jahar.

Shugaban hukumar kwashe shara na jahar Kano, Ambasada Alhaji Ahmadu Haruna Zago, ya bukaci al’ummar kananan…

Gwamnatin tarayya za ta hukunta likitocin dake da hannu a safarar Koda

Gwamnatin Najeriya ta bayar da tabbacin ɗaukan mataki kan likitoci da sauran mutanen da ke da…