Neman belin N10m daga wurin ƙananan yara wauta ce — Kwankwaso

Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi Allah wadai da sharuɗan belin da kotu…

Yan Arewa ne ke riƙe da muƙaman sha’anin tsaro — Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar Shugaban Ƙasa, ta musanta raɗe-raɗin cewar Shugaba Tinubu na fifita yankin Kudu Maso Yamma a…

Dalilina na jan hankalin Najeriya ta yi hattara da IMF – Jega

Tsohon shugaban hukumar zaɓe ta Najeriya, Farfesa Attahiru Jega ya yi kira ga gwamnatin Najeriya ta…

Majalisar Dokokin Neja Ta Nuna Damuwa Kan Yadda ‘Yanbindiga Suka Mamaye Dajin Horar Da Sojojin Najeriya

Majalisar Dokokin jihar Nejan Najeriya ta nuna damuwa tare da fargaba kan yadda ‘yanbindiga suka kwace…

Abin da ya sa ba a rantsar da shugaban ƙaramar Kumbotso na Kano ba

A jihar Kano, har yanzu tsugune ba ta ƙare ba, duk da kammala zaɓen ƙananan hukumomi…

Biden ya tattauna da Tinubu kan buƙatar sakin ma’aikacin Binance

Shugaba Bola Tinubu ya tattauna da takwaransa na Amurka Joe Biden ta wayar tarho. Tattaunawar da…

Majalisar Dattawan Najeriya ta ɗage zaman tantance sababbin ministoci

Majalisar Dattawan Najeriya ta ɗage zaman da ta shirya yi a yau Talata na tantance sababbin…

Ya kamata Tinubu ya sake sauke wasu ministocin — Ndume

Sanata Mohammed Ali Ndume, mai wakiltar Kudancin Borno, ya buƙaci Shugaba Tinubu da ya sake sauke…

NNPP Ta Lashe Zaɓen Shugabannin Kananan Hukumomi 44 a Kano

Hukumar zaɓe mai zaman kanta a jihar Kano KANSIEC ayyana ƴan takarar jam’iyyar NNPP a matsayin…

Jam’iyar NNPP Ta Kori Ali Hard Worker

Ana tsaka da yanke hukunci a babbar kotun jiha mai lamba 4 karkashin jagorancin mai Shari’a…