Ba gudu ba ja da baya kan ficewarmu daga Ecowas’

Shugabannin gwamnatin mulkin soji a Nijar da Mali da kuma Burkina Faso sun ce ba zasu…

Majalisar wakilan Najeriya za ta ƙirƙiro ƙarin jiha a kudu maso gabashin ƙasar

Majalisar wakilan Najeriya ta gabatar da ƙudurin ƙirƙiro ƙarin jiha guda da za a kira jihar…

Abin da ya sa gwamnati ke neman bahasi daga wurin sarkin Katsina

Gwamnan jihar Katisna Mallam Dikko Umar Radda ya buƙaci Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir Usman ya…

Abba Kabir ya nuna damuwa kan hukumomin Karota da REMASAB

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya nuna damuwarsa kan yadda ma’aikatun tsaftar muhalli da ta…

Matsalar Tsaro Ta Fi Tsananta A Lokacin Buhari — Shehu Sani

Tsohon wakilin Kaduna ta Tsakiya a Majalisar Dattawa, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewar ƙalubalen tsaro…

Sanya Tuta A Gidan Sarki Na Nasarawa Yunkurin Neman Tsokane Ne: Gwamnatin Kano.

Gwamnatin jihar Kano ta yi watsi da tutar da aka sanya a gidan sarkin na Nasarawa,…

Tinubu ya amince da bayar da tallafin N50,000 ga iyalai 100,000 a kowace jiha har wata uku

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da matakin bayar da tallafin naira dubu 50 ga…

El Rufai ya yi riga mallam masallaci zuwa kotu – Majalisa

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta yi watsi da karar da tsohon gwamnan jihar Malam Nasir El-Rufai…

‘Za mu ɗauki masu gadi 17,400 domin tsaron makarantun firamare’

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta ɗauki ma’aikata 17,400 domin tsare makarantun firamare a faɗin…

Gwamnonin Arewa sun lashi takobin kawo karshen matsalar tsaro a jihohinsu

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya ta kafa wani kwamiti da zai rika tuntubar juna da…