Tinubu zai yi wa ‘yan majalisa jawabi a bikin dimokuraɗiyya

Shugaban Najeriya Bola Tinubu zai yi wa zaman haɗin gwiwa na majalisar ƙasar jawabi gobe Laraba…

Shettima Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Duniya Kan Magance Matsalar ‘Yan Gudun Hijira

Mataimakin shugaban Najeriya, Kashim Shettima, ya yi kira ga kawayen kasar da a hada kai domin…

Ya kamata a rushe hukumomin zaɓen jihohi – Ministan Shari’a

Ministan Shari’a na Najeriya, Lateef Fagbemi ya ce akwai buƙatar rushe hukumomin zaɓe na jihohi waɗanda…

Sai yau Litinin muka karɓi umarnin kotu kan sauke Aminu Ado – Gwamnatin Kano

Yayin da ake cigaba da dambarwar saukewa da ɗora sabon sarki a jihar Kano da ke…

Masarautar Kano: Mataimakin gwamna ya nemi afuwar Nuhu Ribadu

Mataimakin gwamnan jihar Kano ya janye kalaman da yi na zargin mai bai wa shugaban ƙasa…

Danbarwar Masarautar Kano: Ribadu ya yi barazanar gurfanar da mataimakin gwamnan Kano a Kotu

Babban mai bai wa shugaban NAjeriya shwar kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya yi barazanar…

Tinubu zai fara bikin cika shekara guda a mulki da buɗe ayyuka a Legas

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai fara bikin murnar cikarsa shekara guda a kan karagar mulkin ƙasar…

Shugaban Burkina Faso Ya Tsawaita Wa’adin Miƙa Mulki Zuwa Shekara 5

Shugaban mulkin sojin Burkina Faso, Kyaftin Ibrahim Traoré, wanda ya hau karagar mulki a watan Satumban…

Sanya sojoji cikin rikicin masarautar Kano kuskure ne – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce…

Babu hannuna a komawar Aminu Ado zuwa Kano – Ribadu

Ofishin mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro ya musanta zargin hannun Nuhu Ribadu…