Ban ci bashin ko sisi ba – Gwamnan Sokoto

Gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Ahmed Aliyu ya musanta bayanan dake kunshe a cikin rahoton hukumar kula…

Gwamnatin Zamfara ta musanta ciyo bashin naira biliyan 14.26

Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa ba ta ciyo rancen kuɗi naira biliyan 14.26 ba, sai…

Gwamnatin Kebbi ta yi Alla-wadai da masu wawar kayan abinci

Gwamnatin jihar Kebbi ta yi Alla-wadai da halin wasu ɓata-gari masu wawar abinci a Birnin Kebbi.…

Zanga-zangar ƙin jinin Netanyahu ta sake fito da rarrabuwar kan siyasar Isra’ila

Zuzzurfan rarrabuwar kan siyasar Isra’ila ta sake dawowa sabuwa fil a kan idon jama’a. Tsawon wani…

Yadda gwamnonin jihohi 13 suka ci bashin kusan naira biliyan 250 a wata shida

Hukumar kula da bashi ta Najeriya ta ce a cikin wata shida sababbin gwamnonin jihohi 13…

Tsohon Dan takarar Gwamnan jihar Katsina ya raba Miliyoyin Kudi ga tsaffin ‘Yan takara na jam’iyyar da ya Fito

Tsohon Dan takarar Gwamnan jihar Katsina Sanata Yakubu Lado Danmarke na Jam’iyyar PDP a jihar Katsina…

Sabon Rikicin Siyasa Ya Kunno Kai Tsakanin Gwamna Uba Sani Da Nasir El-Rufa’i.

Wani rikici irin na siyasa ya kunno kai a jihar Kaduna da ke tsakiyar Najeriya, bayan…

Ina yi wa Tinubu addu’ar samun nasara a gwamnatinsa – Buhari

Tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya ce yana yi wa gwamnatin Bola Tinubu da kuma jam’iyyar…

Muna fatan INEC za ta ɗauki darasi daga zaben Senegal

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya taya sabon zaɓaɓɓen shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye murnar…

Za mu sake nazari kan dakatarwar da muka yi wa Ningi – Akpabio

Nigeria Shugaban Majalisar Dattijan Najeriya Godswill Akpabio ya ce a kusa majalisa za ta janye dakatarwar…