Chushen kudi: Dimokuradiyyar Najeriya Na Cikin Hatsari — Bugaje

Shugaban Kungiyar Samar da Shugabanci Nagari  a Arewa (AM2G) Dokta Usman Bugaje, ya ce dimokuradiyyar Najeriya…

Shugabannin Majalisar Dattijai na nuna rashin adalci wajen jagoranci

Shugaban kwamitin da ke sa ido kan harkokin majalisar dattijan Najeriya ya yi korafi a kan…

El-Rufai Ya Kai Ziyara Sakatariyar Jam’iyyar SDP

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya kai wata ziyara  sakatariyar jam’iyyar SDP ta kasa…

Tinubu ya sanya wa jami’an gwamnati takunkumin fita waje na wata uku

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sa haramcin tafiye-tafiye zuwa ƙasashen waje tsawon wata uku ga ministoci…

Majalisa ta amince ta ƙudurin sabon albashi ga alƙalan Najeriya

A ranar Laraba ne majalisar wakilai ta amince da ƙudirin dokar neman ƙarin albashi da alawus-alawus…

Majalisa Za Ta Gayyaci Emefiele Kan Bashin N30trn Da Gwamnatin Buhari Ta Karɓa

Majalisar Dattawan Najeriya za ta gayyaci tsohon gwamnan babban bankin kasar, Godwin Emefiele domin amsa wasu…

Ina Tsammanin ’Yan Ƙasashen Ƙetare Ne Suka Kashe Sojoji A Delta — Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya ce yana ganin kamar ’yan kasar waje ne suka…

Majalisar Dattawa ta kafa kwamiti don binciken kisan sojoji 17 a Delta

Majalisar Dattawan Najeriya ta ce ta kafa kwamitin gaggawa da zai gudanar da bincike kan kisan…

Dan Majalissar Tarayya  Gwarzo Da Kabo Ya Kaddamar Da Tallafin Abinci Ga Mutane 10,000 A Mazabarsa.

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Dan majalissar mai wakiltar Gwarzo da Kabo a zauren majalissar tarayya Hon.…

Gwamnatin Nijar Ta Yanke Hulɗar Soji Da Amurka

Gwamnatin mulkin soji a Jamhuriyyar Nijar karkashin Janar Abdourahamane Tchiani ta sanar da yanke alaƙar soji…