Kungiyar tuntuba ta Arewacin Nigeria ( ACF), ta nuna bacin ranta a fili kan matakin da…
Category: SIYASA
Shugaba Tinubu Ya sauke Sha’aban Sharada Daga Mukamin Da Buhari Ya Bashi
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya sauke Sha’aban Ibrahim Sharada daga shugabancin hukumar kula da almajirai ta Najeriya. Kasa da…
Gwamnati na ƙoƙarin ƙara yawan jami’an tsaro a Najeriya – Sanata Ƴar’adua
Sanata Abdulaziz Yar’adua ya ce gwamnatin Najeriya ta ce tana aiki domin kara yawan jami’an tsaro…
Yar’Adua ya zama sabon shugaban kungiyar Sanatocin Arewacin Najeriya
Kungiyar sanatocin arewacin Najeriya ta nada Sanata Abdulaziz Musa Yar’adua da ke wakiltar Katsina ta tsakiya…
Majalisa ta yi karatu na biyu ga kudirin bai wa daliban Najeriya bashin karatu
Majalisar wakilan Najeriya ta yi karatu na biyu ga kudirin bai wa daliban kasar rancen kudi…
Ku Maida Hankali Wajen Ilimin Yara Da Kula Da Tarbiyarsu Hon. Abubakar Jazuli Usman Gaya
Shugaban Karamar Hukumar Gaya Hon Abubakar Jazuli Usman Gaya Ya yi Wannan Kiran ne lokacin da …
Ba za mu biya ƴanbindiga ko sisin kwabo ba – Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci jami’an tsaro da kada su biya kuɗin fansar sakin kusan…
Na ji takaicin dakatar da Sanata Abdul Ningi – Bala Mohammed
Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammad ya nuna damuwarsa kan matakin da majalisar dattawan Najeriya ta ɗauka…
Tinubu ya bayar da umarnin buɗe iyakokin Najeriya da Nijar
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya bayar da umarnin sake buɗe kan iyakokin ƙasar – ta sama…
Ina nan Daram a Jam’iyar PDP: Atiku Abubakar
Dan takarar jam’iyyar PDP a zaben shugaban kasa na shekarar 2023, Atiku Abubakar, ya bukaci ‘yan…