Gwamnatin Najeriya ta gargaɗi ƴan kasuwar da ke ɓoye kayan abinci

Gwamnatin Najeriya ta gargaɗi ‘yan kasuwar da ke da ɗabi’ar ɓoye kayan abinci a daidai lokacin…

Nan ba da jimawa ba farashin kayan abinci zai sauka: Tajudeen Abbas

Kakakin majalisar wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas ya ce majalisar na sane da halin matsalar tsaro da…

An fara taron ministocin harkokin wajen ƙasashen Ecowas

Ministocin harkokin wajen kasashen mambobin kungiyar Ecowas sun fara taro a yau Alhamis a Abuja, karon…

Muna son a yi sasanci kan ficewar kasashen Sahel daga Ecowas – Yan farar hula

Gamayyar kungiyoyin farar hula a Najeriya sun yi kiran a tattauna domin jawo hankalin Mali da…

Shugaban karamar hukumar Nasarawa ya koma NNPP Kwankwasiyya a Kano

  Shugaban Karamar hukumar Nasarawa Auwal Lawan Shu’aibu wanda aka fi sani da Aranposu ya bayyana…

Aiki ya samu Atiku Abubakar – Fadar shugaban Najeriya

Fadar shugaban kasan Najeriya ta mayar wa da dan takarar shugaban kasar a jam’iyyar adawa ta…

Ecowas ta nuna damuwa kan ɗage zaɓen Senegal

Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Afirka ta Yamma, Ecowas ta bayyana damuwarta kan matakin da hukumomin…

Gwamnatin jihar Oyo ta rufe coci saboda damun maƙwabta da hayaniya

Gwamnatin jihar Oyo da ke kudu maso yammacin Najeriya ta rufe wata majami’a a rukunin gidaje…

Da ba a cire tallafin mai ba da wahalar Najeriya ta fi ta yanzu – Gwamnatin tarayya

Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na Najeriya, Alhaji Mohammed Idris Malagi ya ce,…

Ƴan Arewa ba sa goyon bayan dattawan Katsina a kan Tinubu da zaɓen 2027 – Matawalle

Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ƙaramin ministan tsaro na Najeriya, Bello Mohammed Matawalle ya yi watsi…