Gwamnan jahar Ondo Akeredolu ya mutu

Spread the love

Gwamnan jahar Ondo Rotimi Akeredolu, ya mutu a wani asibiti a jahar Lagos da kudancin Nijeriya.

Rahotanni na cewa, gwamnan ya mutu ne sakamakon tsawon lokacin da ya dauka yana jinyar cutar Daji.

Akeredolu ya mutu ne da misalin karfe 2:00pm na daren ranar laraba a asibitin da yake jinya.

ya mutu yana da shekaru 67 a duniya.

A baya dai ya shafe tsawon watanni uku a kasar Jamus sakamakon fita da ya yi domin duba lafiyarsa, inda daga baya ya dawo gida Nijeriya.

 

 

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *