Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya sanar da kafa dokar hana fita a faɗin jihar da ke arewa maso yammacin Najeriya.
Gwamnan ya kuma umarci jami’an tsaro su tabbatar kowa ya bi wannan doka, wadda aka kafa bayan wasu ɓata-gari sun koma fasa shaguna da gine-gine yayin zanga-zangar matsin rayuwa da ke gudana a faɗin Najeriya.
- Muna Goyon Bayan Talaka Ya Fita Neman Haƙƙinsa – Kungiyar Makarantun Islamiyyu Da Tsangayu Ta Kano.
- Kwamitin zaman lafiya na Kano ya gargaɗi tubabbun yan daba