Gwamnatin Jahar Kwara Ta Sanya Ranar Da Za Ta Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi.

Spread the love


Gwamnatin jihar Kwara za ta gudanar da zaben kananan hukumomi 16 dake fadin jihar a ranar 21 ga watan Satumba 2024.
Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Kwara (KWASIEC), Okanla Baba ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis a Ilorin.
Ya ce: “Za mu yi karin bayani kan jadawalin zabe nan ba da jimawa ba.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *