Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 14 A Jigawa

Spread the love

Wani mummunan Hatsarin Mota ya Yi sanadiyar rasa rayukan mutane 14 a jahar Jigawa.

Kakakin Rundunar Yan Sandan jahar Jigawa, DSP Shisu Lawan Adamu, ne ya tabbatar da hakan a Wani takaitaccen sako da ya aike da manema labarai, a ranar Litinin.

Sai dai rahotanni na cewa direban motar ya na nan a raye.

Kawo yanzu Rundunar ba ta bayyana musabbabin faruwar lamarin ba.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *