Gidan Labarai Na Gaskiya
Bata-gari sun far wa ofishin Hukumar Sadarwa ta Kada (NCC) da ke Kano inda suka kwashe kwamfutoci da kujeru wasu kayan aiki.
Masu tarzomar sun kuma cinna wuta a ofishin kafin daga bisani jami’an tsaro su kawo dauki a wurin.
Your email address will not be published. Required fields are marked *
Comment *
Name *
Email *
Website
Δ