Hotunan Yadda Aka Wawushe Kayan Jama’a Da Na Gwamnati A Kano

Spread the love

Bata-gari sun far wa ofishin Hukumar Sadarwa ta Kada (NCC) da ke Kano inda suka kwashe kwamfutoci da kujeru wasu kayan aiki.

Masu tarzomar sun kuma cinna wuta a ofishin kafin daga bisani jami’an tsaro su kawo dauki a wurin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *