Hukumar Kashe Gobara A Kano Ta Fara Bincike Kan Dalilan Yawan Tashin Gobara

Spread the love

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce tana ci gaba da bincike don gano musabbabin tashin gobara a wani rukunin shaguna abin da yayi sanadin kowarsu.

Al’amarin dai ya auku ne cikin dare a unguwar Zawaciki a karamar hukumar Kumbotso inda al’amarin ya yi sanadin asarar dukiya ta milyoyin nairori.

Bayanai na cewa ana yawan samun tashin gobara a jihar Kano, inda jami’in hulda da jama’ar hukumar kashe gobara a jihar Saminu Abdullahi, ya ce wutar na yawan tashi ne saboda amfani da wutar lantarki da ba bisa ka’ida ba.

Ana binciken gano waɗanda suka ciri miliyoyi a bankin EthiopiaEthiopia

Za a gina babbar cibiyar lantarki mai amfani da rana a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *