Kotu Ta Hana Yin Zaɓen ƙananan hukumomin Kano

Spread the love

 

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta dakatar da Hukumar Zabe ta Jihar Kano (KANSIEC) daga gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi.

Mai Shari’a Simon Ameboda ya kuma umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) kada ta ba wa KANSIEC kayan zabe.

Umarnin kotun na zuwa ne a ranar Talata, a yayin da hukumar KANSIEC ke shirin gudanar da zaben a rana Asabar.

Mai Shari’a Simon Ameboda ya kuma umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) kada ta ba wa KANSIEC kayan zabe.

Umarnin kotun na zuwa ne a ranar Talata, a yayin da hukumar KANSIEC ke shirin gudanar da zaben a rana Asabar.

Ta kara da cewa, don haka babu yadda za a yi KANSIEC ta gudanar da zaben a yadda take a yanzu, sai an sauya nade-naden da ke hukumar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *