Kungiyar lauyoyi NBA ta kai karar Hannatu Musawa kan shedar bautar ƙasa NYSC

Spread the love

Kungiyar Lauyoyi ta Najeriya (NBA) bangaren da ke kula da dokar kare maradu da ci gaban al’umma, NBA Spidell na neman babbar kotun tarayya da ke Abuja ta kori ministar Al’adu, Hannatu Musawa daga mukaminta bisa zargin karya dokar bautar kasa ta NYSC.

Babbar kotun Kaduna ta yanke wa mai garkuwa da mutane hukuncin shekaru 21 a gidan yari

Daliba Ta Kashe Kanta Saboda Lakcara Ya Daina Son ta.

Kungiyar ta kuma bukaci kotun da ta tilasta wa hukumar NYSC ta soke takardar shaidar da aka bai wa ministar bisa zargin bayar da takardar shaidar da ta saɓawa tanadin dokar NYSC.

Wadanda suka shigar da karar sun hada da Shugaban NBA-SPIDEL, John Aikpokpo-Martins, da Sakatariyar NBA-SPIDEL, Funmi Adeogun.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *