Mabiya Shafukan Sada Zumunta Sun Bayyana Mabambantan Ra’ayoyi Kan Ikirarin Muhammad Wasilu Kawo Na Cewa Sai Yafi Sha’aban Sharada Samun Kuri’u Idan Ya Tsaya Takara

Spread the love

Mabiya shafukan sada zumunta sun bayyana mabambantan ra’ayoyinsu kan wata wallafa da Muhammad Wasilu Kawo, ya yi a shfinsa na Facebook, da cewa idan ya fito Takara sai yafi sha’aban Ibrahim Sharada , yawan smaun kuri’un da za a kada masa.

‘’Koni Muhammad Wasilu Kawo idan da zan futo takara a Kano, sai na ninninka Sha’aban Sharada,  yawan Samun Kuri’u ko tantama banayi’’ a cewar sa’’.

To sai dai Mabiya a shafin na facebook wasu da dama sunyi bayansa yayin da wasu kuma suka soki lamarin.

Ikirarin na Muhammad Wasilu Kawo, ba zai rasa nasaba da sauya shekar da tsohon dan takarar gwamnan Kano a jam’iyar ADP a zaben 2023 ya yi ba zuwa jam’iyar APC.

Ga kadan daga cikin ra’ayoyin da wasu suka bayyana.

 

Zaharaddeen Rabilu

Gabatar da labarin wasannifa ba shine farin jini ba.
AlHassan Mambo Mai Dawaki

Kwaraima kuwa
Basheer Shitu

Gaskiya wasilu kai Dan jaridane Kuma ansan Dan jarida nakowane gaskiya hakan baikamataba
Ismail Musa

Wai Dan Allah mene yakawo irin wannan maganar haka? Sbd bagirmanka bane aji irin wannan Kalmar abakinka.
Usman Baba Badawa

Wannan babangaranka bane kai nakowa da kowa kabari sai kafuto siyayasar sannan
Ali Nayara Mai Samba

Gaskiya NE wannan
Nura Muhammad

Ka sauka a layi fa
Itz Nazeer Junior

To maye kuma ya kawo wannan zancen
Usman Aliyu Fagge

Se an gwada za,a san na kwarai
Muhammad Panda

Hakane Jagora na
Shu’aibu Tatau Kura

A gwada mu gani kawai
Hayatu Ahmad Dakata

Nikuma Sai na fika yawan kuri’a.
Nasir S Kawo

Wallahi karyane tun daga a kwatinka zamu buga ka da kasa
Habibu Usman Faira Sak

Gaskiyane Muna tare dakai
Mukhtar Abdullahi Shuaibu

😁😁😁😁
Rabi’u Mustapha

Kaiwace gwagwarmayya kayi dazaka hada kanka da sharada
Attahiru Yunusa Yankatsari

Allah ya bar mai Gida, Allah ya kara lafiya
Hon Zaharaddeen Alkasim’kawo

Muma munshaida dahakan
El Siraj Na Annabi

qwarai kuwa Dan Kai zan zaba
Habib Ismail Mohd

wan nan gaskiya ne 100
Ahmad Babandi Gama

Ka dan taba siyasa yau kenan, Allah yakara lfy
Yusuf Attacker Kofar Nassarawa

Wlh Muhammad Wasilu Kawo ni sai na rantse ma sai ka ninka shi sau 10
Yahaya Umar

Kwamfam
Harees Abdullahi Wasawa

Siyasa ba kwallon kafa bace
Oga
Auwal Shu’aib Doka

Koni kai zan za6a wasilu
Isma’eel L Muhd Kurnah

Tare da girmamawa amma karya kake 😀😂
Alh Abdullahi Saeed Kafinga

Gskyne Wannan, Dan Muna Da Tabbacin Kai Ba Mayaudari Bane Irinsa.
Hafiz Sani Dalibi

kaifa bakada lissafi kawai don kana labarin wasanni kake wannan tunanin ka yaudari kanka
Sani Ahmad

Saboda kwankwaso zai daga hannunka ko
Rabiu Sadi Haruna

Tinda kashiga wancan layin ai ba irin abunda baza ka fadaba
Umar Kabir Baita

Ai ita siyasa da takara sai an gwada, gwadawa zakai kagani
Usaini Muhammad

To ai bakasan siyasa bane
Umar Muazzam Lawan

Gaskiya ne
Lawan Sani Kawo

Wlh hakane
Rabi’u Asensio

Oga Wasilu idan kafito takara wallahi sainasa mutum hamsin 50 sun Zabe ka
Baita Abubakar Dotsa

Ubangiji ALLAH yasa a gama lafiya ranka yadade barka da wannan lokaci
Aliyu Adam

Wannan gaskiya ne
Suraj Ibrahim Kureken Sani

Wallahi Kuwa Tunda Kai Kana Layin Cin Zaɓe

Isah Idris

Wannan gaskiya ne
Dashiru Saad Tofa Minjibir

Wannan maganar ba gaskiya Bache Ina mutukar kaunarka oga Muhammad Wasilu Kawo Amma Annan kafadi San zuchiyarka kawai
Abdulkareem Ahmad

Gaskiya wnn Bai kamataba wnn zai iya baka matsala yakamata kagoge wnn pot
Itz D Ahmad

Haka Kake Gani
Ismail Adamu Pillars

Ina Tare Dakai K’uri’ata Data AHalinmu Kaf Takace Wallahi,
Halifa Mukhtar Abubakar

Bafa mic bane 🤣🤣
Usman Nura Sada

Wannan gaskiyane
Zaharadeen Abubakar

Kai Kuma waya San ka a kano
Ismail Musa

Akarshe inabaka shawara yakamata ka goge wannan rubun da kayi
Mustapha Auwal Osa

Idan da hali Mohd Wssilu ka goge wnn posting din shi ne alhr
Amma siyasa sam ba naka bane ,ka tsaya dai a labarin wasanninka
Ibraheem Magaji Saburawa

To ai ga fili GA mai sukuwa
Isma’il Rabi’u Inuwa

Ko shakka babu wannan haka yake
King Sadeeq Gy

Wannan gaskiya ne Ogah Sir 👍
Junaidu Ali Usman

Wannan gaskiya ne wasilu
Sabitu Lawan Dangoro

Wannan gaskiya ne
Adamu Jikanbaba

Wlh Muna tare da kai wasilu duk da ba jam,iyar mu dayaba naka sai naka Mai ceka alkawara yafi Mai karyar zuwa da zancen banza
Saifullahi Umar Abdullahi

Ai babu hadi ko ka dan
Auwalu Abdullahi

Tabbas kuwa
Umar Faruq Adam

Kwarai kuwa dan mutan kawo
Alhaji Bahas

Zancene kawai wannan
Ikana Ranoo

Wlh sauro yafika capacity angayama
Hassan Couch

m wasulu kawo ko mi de nufin Allah ne.
Muftahu Ali Sanka

Ai gwadawa zakayi tanan zamu gane amma yanzu bazamu san hakan ba
Suraja Tela Nababalo Nababalo

Munamaka fatan alkairi easily
Ysm Rimingado

Habadai yaro ko a jaridarma yamaka nisa ballantana siyasa
Ilias Aaron

Kwarai kuwa
Kabeer De Jong Zoza

Da farko kaifai Dan Jarida ne, Kuma Kai na kowa ne.
Don haka wannan kamar kana kokarin nuna cewa baka San me ake nufi da aikin Jarida da ka’idojinsa ba.
Mustapha Salis Gwanyamusu

Hon, muhammad wasilu kawo
yaja baki a kan sha,aba sharada
Alhj Muntari Muhammad Abdu’aziz

Wanan Gaskiyane Wasilu
Almujtaba Abbas

Hhhhhh Wallahi Tallahi Karya kake da dai baka Hassada har kwankwaso ma sai kafi magoya baya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *