Mahaifiyar Dan Majalissar Tarayya Na Birnin Kano Engr. Sagir Koki Ta Rasu.

Spread the love

Innalillahi wa’innailaihi raji’un

Allah ya yi wa Hajiya Laurat Ibrahim Koki, mahaifiyar Hon. Engr, Sagir Ibrahim Koki, dan tarayya a karamar hukumar birnin Kano rasuwa.

Hajiya Laurat ta rasu ta na da shekaru 94 a duniya, kamar yadda aminin dan majalissar Alhaji Aminu Sa’id Adhama, ya tabbatar wa da jaridar idongari.ng.

Za a yi janazar marigayiyar a ranar laraba 19-6-2024 a masallacin Alhassan Dantata Koki da misalin karfe 9:00am a birnin Kano.

Allah ya yi mata rahma amin.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *