Kotu Ta Umarci Rundunar Yan Sanda Ta Kasa Ta Binciki Abdullahi Abbas Da Fa’izu Alfindiki Kan Zargin Bata Sunan Gwamnan Kano

  Babbar kotun shari’ar musulunci dake zamanta a kasuwar kurmi Kano, ta bai wa mataimakin babban…

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa

Gwamnatin Jihar Kano, ta buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ɗauki mataki na cire Sarkin Kano…

Shugaban APC A Kano Abdullahi Abbas Da Fa’izu Alfindiki Sun Bayyana A Gaban Kotu Kan Zargin Batanci Ga Gwamna Abba Kabir Yusuf.

Babbar kotun shari’ar addinin musulinci ta kasuwa, karkashin jaorancin mai shari’a Abdu Abdullahi Waiya, ta ci…

Gwamna Abba Kabir Ya Nada Sabon Sakataren Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nada Umar Farouk Ibrahim a matsayin sabon sakataren gwamnatin…

Abba ya karrama fitattun Kanawa 35

  Gwamna Abba Kabir Yusuf ya karrama wasu mutum 35 ’yan asalin Jihar Kano waɗanda suka…

Gwamnatin Kano Ta Musanta Labarin Cewar An Siyi Kowacce Akuya 1 Kan Dubu 350.

Gwamnatin jihar Kano ta musanta rahoton da ake ya madidi da shi, kan siyan wasu Dabbobi…

Gwamnatin Kano Za Ta Rinka Tattaunawa Da Al’umma Kai Tsaye Dan Jin Matsalolin Su

  Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta kirkiri wani tsari na musamman da Gwamnatin za…

Kungiyar ASSOMEG Ta Taya Ibrahim Waiya Murnar Samun Kwamishinan Yada Labarai Na Jihar Kano

  Kungiyar Mawallafa Jaridun Yanar Gizo ta The Association of Online Media Guild ASSOMEG ta taya…

Gwamnatin Kano Za Ta Fara Gurfanar Da Ma Su Kin Biyan Haraji.

  Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, za ta fara gurfanar da duk…

Abba Ya Miƙa Sunan Ibrahim Waiya, Wada Sagagi Da Mutane 4 A Matsayin Sabbin Kwamishinoni Ga Majalisar Dokokin Kano.

  Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya aike da sunayen wasu mutum shida ga Majalisar…