Tinubu, Gwamnoni da manyan jami’an gwamnati sun halarci ɗaurin auren ’ya’yan Barau

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, Shugaban Majalisar Wakilai, Rt Hon Tajuddeen Abbas, Gwamnoni, Sanatoci, Shugaban Jam’iyyar APC…

Ba batun harajin Tinubu ba ne ya janyo ɗauke auren ‘yar Sanata Barau daga Kano’

Iyalan gidan marigayi Ado Bayero sun musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa a shafukan sada zumunta cewa…

EFCC ta ƙwace unguwa guda daga wani tsohon jami’in gwamnati a Abuja

Hukumar EFCC ta samu nasarar ƙwace kadara mafi girma a tarihinta, inda a ranar Litinin, 2…

Kudirin Gyaran Dokar Haraji Ya Janyo Sauya Wurin Daurin Auren Yar Sanata Barau I. Jibrin.

  Mataimakin shugaban majalissar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya sanar da sauya wajen daurin auren…

N-power : Taurin Bashi Ya Sanya Matasa Za Su Gudanar Da Zanga-zangar Kwanaki 5.

  Kungiyar matasan da suka ci gajiyar shirin N-power, sun bayyana cewa har yanzu ba su…

Mun yi wa ƙudirin haraji karatu na biyu don kwamiti ya samu damar bibiyarsa – Sanata Barau

Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Barau I Jibril ya ce Majalisar Dattawan ƙasar ta yi…

Mai maganin gargajiya ya harbi kansa yayin gwajin maganin bindiga

  Wani mai maganin gargajiya, Ismail Usman, ya ɗirka wa kansa harsashi a lokacin da yake…

An Maka Ministan Abuja A Kotu Kan Kama Mabarata

A yau ake sa ran babbar kotun tarayya a Najeriya za ta sanya rana domin fara…

Gwamnatin Nigeria Ta Ceto Mutane 58 Daga Hannun Yan Bindiga

Gwamnatin Najeriya ta miƙa wa gwamnatin jihar Kaduna mutum 58 da ta ce ta kuɓutar daga…

Kotu ta sallami kananan yara da ake zargi da cin amanar kasa

Wata kotu a Abuja ta soke tare da sakin yaran nan guda 26 tare sauran mutanen…