Ƴansanda sun kama matar da ake zargi da kashe mijinta a Abuja

Rundunar ƴansandan Abuja babban birnin Najeriya ta sanar da kama wata mata bisa zarginta da hannu…

An ba masu adawa da zanga-zanga Dandalin Eagle Square

Magoya bayan Gwamnatin Tinubu sun hallara a dandalin Eagle Square da ke Abuja, domin nuna adawarsu…

Majalisar dokoki za ta katse hutunta don tattauna muhimman al’amuran ƙasa

Majalisar wakilan Najeriya za ta katse hutunta na shekara domin yin wani zama a ranar Laraba…

Sojoji sun mamaye manyan titunan Abuja gabanin zanga-zanga a Najeriya

Direbobi a kan babbar hanyar Keffi zuwa Abuja a ranar Litinin sun shiga tsaka mai wuya…

Ban samu wasikar cewa masu zanga-zanga za su yi amfani da Eagle Square ba – Wike

Ministan babban birnin tarayya Nyesom Wike ya ce har yanzu bai samu wasika kan buƙatar amfani…

Zanga-zangar tsadar rayuwa: Za a girke jami’an ‘yansanda 4,200 a Abuja

Rundunar ‘yansandan birnin tarayya, Abuja ta ce za ta jibge isassun ‘yansanda a faɗin birnin, gabanin…

Za mu yi cikakken bincike kan ingancin man fetur da ake amfani da shi a Najeriya

Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya, Hon. Tajudeen Abbas ya ce majalisar za ta gudanar da cikakken bincike…

Yadda Ake Zargin Mai Tallan Kifi Da Sayar Da Zinaren Sata N60m A Abuja.

Rundunar ’Yan Sandan Babban Birnin Tarayya, Abuja ta kama wasu mutum uku da ake zargi da…

Ƴan majalisar wakilai sun sadaukar da rabin albashinsu na tsawon wata shida

Ƴan majalisar wakilan Najeriya sun amince da a zabtare kaso 50 na albashinsu na tsawon watanni…

Za A Binciki Kwakwalwar Mutumin Da Hau Kan Eriyar Gidan Radio A Abuja

Rundunar ‘Yansandan Najeriya ta ce ta tura mutumin nan da ya hau kan eriyar gidan rediyo…