Manufofin Tinubu sun jefa ’yan Najeriya cikin ƙangin talauci — APC

Jam’iyyar APC mai mulki, ta amince da cewa manufofin Shugaba Bola Ahmed Tinubu sun ƙara jefa…

Jam’iyyar PDP ta mutu a fagen siyasar Najeriya – Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP a Najeriya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce jam’iyyar PDP mai hamayya a…

APC ta sa ranar taron Majalisar Zartarwa

Jam’iyyar APC mai mulki a Nijeriya ta tsayar da 12 ga watan Satumba na bana a…

An cinna wuta a hedikwatar APC a Jigawa

Rahotanni na cewa an cinna wuta a hedikwatar jam’iyyar APC mai mulki a Jihar Jigawa. Aminiya ta…

Me Ya Sa Magoya Bayan Ndume Za Su Yi Zanga Zanga Tsirara A Majalissa.

Mata magoya bayan Sanata Muhammad Ali Ndume sun yi barazanar yin zanga-zanga tsirara a Majalisar Dokoki…

Doguwa Ya Fice Daga Jam’iyar APC

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Sanata mas’ud El-jubril Doguwa ya fice daga jam’iyyar a jiya alhamis.…

APC ta buƙaci Shugaba Tinubu ya sanya dokar ta-ɓaci a Rivers

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sake yin kira ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da…

Ɓata-Gari Sun Lakaɗa Wa Masu Adawa Da Ganduje Duka A Abuja

A ranar Alhamis ɗin nan ne wasu ɓata-gari suka lakaɗa wa masu zanga-zanga duka bayan dirar…

Yadda Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya sake komawa kan karaga

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan sabuwar dokar masarautun jihar ta 2024…

Shari’ar Dakatar Da Ganduje: Kotu Ta Tsayar Da Ranar 27 Ga Mayu

Wata babbar kotun jihar Kano ta sanya ranar 27 ga watan Mayu, 2024, domin fara sauraron…