Ja’o’ji ya ziyarci mataimakin shugaban Kasa, Kashim Shettima

Hon. Nasiru Bala Aminu Ja’o’ji ya ziyarci mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima. Ja’o’ji ya ziyarci mataimakin…

Fastoci Na Da Aka Gani Don Neman Shugancin Jam’iyar APC A Kano Fatan Alkairi Ne : Muntari Ishaq Yakasai.

  Tsohon kwamishinan aiyuka na musamman na jahar kano, Hon. Muntari Ishaq Yakasai, ya magantu kan…

Zai Yi Wuya A Awaitar Da Kasafin Kudin 2025 – PDP

  Jam’iyyar PDP ta soki daftarin kasafin kudin 2025 da shugaban Najeriya Bola Tinubu ya gabatar,…

Shugaban Jam’iyar APC Na Karamar Hukuma Gezawa Alhaji Sani Yamadi Ya Gwangwaje Daliban Da Suka Yi Sauka A Garin Jannarya Da Atamfofi.

  Daga: Aliyu Danbala Gwarzo.   Shugaban jamiyyar APC na karamar Hukumar Gezawa, Alhaji Sani Yamadi,…

Ba yi zaɓen ƙananan hukumomi a Kaduna ba — PDP

Jam’iyyar adawa ta PDP reshen jihar Kaduna ta bayyana cewar ba a gudanar da zaɓen ƙananan…

Sai dai APC ta kore ni, amma ba zan daina tsage gaskiya ba —Ndume

Sanata Ali Ndume wanda ƙusa ne a Jam’iyyar APC ya ce zai ci gaba da faɗa…

APC ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin Kaduna 23 da kansiloli 255

Hukumar zaɓen jihar Kaduna ta ayyana jam’iyyar APC mai mulkin jihar a matsayin wadda ta cinye…

APC ta gargaɗi Ndume kan sukar Tinubu

Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shawarci tsohon mai tsawatarwa na majalisar dattawan ƙasar, Sanata…

Ba Na Fargabar Tinubu Zai Sauya Ni – Musawa

Ministar fasaha da raya al’adu ta Najeriya, Hannatu Musawa ta ce ba ta damu da batun…

Rundunar Yan Sandan Nigeria Ta Janye Jami’anta Daga Hedikwatar Kananan Hukumomin Rivers

Rundunar ƴan sandar jihar Rivers ta janye jami’anta daga dukkan sakatariyar ƙananan hukumomi 23 da ke…