Shugabar Matan PDP Shiyar Arewa Maso Yamma Ta Bukaci Gwamnan Kano Abba K. Yusuf Ya Dawo Jam’iyar.

  Shugabar matan jam’iyar PDP shiyar Arewa maso yamma, Amb. Zainab Audu Bako, ta yi kira…

Kar Ku Bari Akidun Siyasa Su Hana Ku Zaman Lafiya A Kano : Kashim Shattima

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima ya shawarci Kanawa kan kada su bari bambance-bambancen aƙidu na siyasa…

Dalilin Da Ya Sanya Ministan Gidaje Barazanar ficewa Daga APC

Minista a ma’aikatar gidaje, Yusuf Abdullahi Ata ya yi barazanar cewa shi da magoyansa za su…

Ja’o’ji ya ziyarci mataimakin shugaban Kasa, Kashim Shettima

Hon. Nasiru Bala Aminu Ja’o’ji ya ziyarci mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima. Ja’o’ji ya ziyarci mataimakin…

Fastoci Na Da Aka Gani Don Neman Shugancin Jam’iyar APC A Kano Fatan Alkairi Ne : Muntari Ishaq Yakasai.

  Tsohon kwamishinan aiyuka na musamman na jahar kano, Hon. Muntari Ishaq Yakasai, ya magantu kan…

Zai Yi Wuya A Awaitar Da Kasafin Kudin 2025 – PDP

  Jam’iyyar PDP ta soki daftarin kasafin kudin 2025 da shugaban Najeriya Bola Tinubu ya gabatar,…

Shugaban Jam’iyar APC Na Karamar Hukuma Gezawa Alhaji Sani Yamadi Ya Gwangwaje Daliban Da Suka Yi Sauka A Garin Jannarya Da Atamfofi.

  Daga: Aliyu Danbala Gwarzo.   Shugaban jamiyyar APC na karamar Hukumar Gezawa, Alhaji Sani Yamadi,…

Ba yi zaɓen ƙananan hukumomi a Kaduna ba — PDP

Jam’iyyar adawa ta PDP reshen jihar Kaduna ta bayyana cewar ba a gudanar da zaɓen ƙananan…

Sai dai APC ta kore ni, amma ba zan daina tsage gaskiya ba —Ndume

Sanata Ali Ndume wanda ƙusa ne a Jam’iyyar APC ya ce zai ci gaba da faɗa…

APC ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin Kaduna 23 da kansiloli 255

Hukumar zaɓen jihar Kaduna ta ayyana jam’iyyar APC mai mulkin jihar a matsayin wadda ta cinye…