APP ta lashe ƙananan hukumomi 22 daga cikin 23 na jihar Rivers

Jam’iyyar Action People’s Party (APP) ta lashe zaɓen shugabannin ƙananan hukumomi 22 cikin 23 na jihar…

Bikin Ranar ‘Yancin Kai: PDP Ta Bukaci Tinubu Ya Rage Kudin Man Fetur

Jam’iyar PDP ta bukaci jam’iyyar APC mai mulki da ta sauya akalar abin da ta kira…

Kotu ta kori bukatar APC na hana zaben kananan hukumomin Kano

Babbar Kotun Tarayya ta yi watsi da bukatar Jam’iyyar APC na hana gudanar da zaben kanann…

Kotu ta kori buƙatar tsige Ganduje daga shugabancin APC

Babbar Kotun Tarayya ta kori ƙarar da aka shigar gabanta na neman ta tsige tsohon Gwamnan…

Okpebholo Na APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jahar Edo.

Hukumar zaɓen Najeriya ta ayyana ɗan takarar jam’iyyar APC a zaɓen gwamman jihar Edo, Sanata Monday…

Manufofin Tinubu sun jefa ’yan Najeriya cikin ƙangin talauci — APC

Jam’iyyar APC mai mulki, ta amince da cewa manufofin Shugaba Bola Ahmed Tinubu sun ƙara jefa…

Jam’iyyar PDP ta mutu a fagen siyasar Najeriya – Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP a Najeriya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce jam’iyyar PDP mai hamayya a…

APC ta sa ranar taron Majalisar Zartarwa

Jam’iyyar APC mai mulki a Nijeriya ta tsayar da 12 ga watan Satumba na bana a…

An cinna wuta a hedikwatar APC a Jigawa

Rahotanni na cewa an cinna wuta a hedikwatar jam’iyyar APC mai mulki a Jihar Jigawa. Aminiya ta…

Me Ya Sa Magoya Bayan Ndume Za Su Yi Zanga Zanga Tsirara A Majalissa.

Mata magoya bayan Sanata Muhammad Ali Ndume sun yi barazanar yin zanga-zanga tsirara a Majalisar Dokoki…