Za mu haɗa kan arewa da samar wa yankin mafitar siyasa – Shekarau

  Wata sabuwar ƙungiya ta wasu gogaggun ‘yansiyasa a arewacin Najeriya, ta ce ta fara lissafin…

Ba Mu Amince A Saki Nnamdi Kanu Ba : CNG

Gamayyar Kungiyoyin Arewacin Nigeria, CNG ta yi watsi da kiran da tsagin marasa Rinjaye na majalisar…

Ƙungiyoyin Arewa sun caccaki jagororin kudu kan neman sakin Nnamdi Kanu

Wasu kungiyoyin farar hula na yankin arewacin Najeriya sun jaddada cewa kotu ce kawai ya kamata…

Gwamnonin Arewa sun lashi takobin kawo karshen matsalar tsaro a jihohinsu

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya ta kafa wani kwamiti da zai rika tuntubar juna da…

CNG Sun Bukaci Al’umma Su Bayar Gudunmawarsu Don Magance Matsalar Tsaron Arewacin Nigeria.

Gamayyar kungiyoyin Arewacin Nigeria , wato Coalition of Northern Groups (CNG), ta ce matukar ana so…

Mashawarcin Shugaban Kasa Akan Harkokin Tsaro Da Manyan Hafsoshin Tsaro Da Gwamnonin Arewacin Najeriya Sun Gana Akan Satar Mutane

Sakamakon yawaitar matsalar satar mutane a Najeriya, gwamnonin arewacin kasar sun amince da yin hadin gwiwa…

Matsalar Satar Mutane Ma su Yawa ta sake Kunno Kai A Nigeria

Matsalar satar mutane masu yawa sosai ta sake kunno kai a Najeriya. Sau biyu a cikin…

Dattawan Arewa da na Ibo sun yi alla-wadai da tafiye-tafiyen Tinubu

Kungiyar dattawan arewacin Najeriya da takwararta ta Ohanaeze Ndigbo mai kare muradun al’ummar Igbo da wasu…