CBN: Fadar Shugaban Kasa Ta Musanta Rahotan Cewar Tunibu Ya Umarci Cardoso Ya Yi Murabus.

Fadar Gwamnatin tarayyar Nigeria  ta musanta rahotanni da ke cewa Shugaba Bola Tinubu ya umarci Gwamnan…

DSS Ta Sako Ajaero Kafin Cikar Wa’adin NLC

Hukumar Tsaro ta DSS ta sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC), Joe Ajaero, kimanin mintoci…

SERAP ta buƙaci Tinubu ya tilasta wa NNPCL janye ƙarin kuɗin man fetur

Ƙungiyar SERAP mai fafutikar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci shugaban ƙasar, Bola Tinubu…

Tinubu Ya Saba Yarjejeniyar Da Muka Yi da shi kan ƙara farashin fetur – NLC

Haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƙwadago a Najeriya ta Nigeria Labour Congress (NLC) ta zargi Shugaban Ƙasa Bola Tinubu…

Bola Tinubu Ya Kara Wa Kayedo Egbetokun Wa’adin Shekaru 3

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da ƙarawa Babban Sefotun ‘yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun, kamar…

Ƴan sanda na neman ɗan Birtaniya ruwa a jallo kan yunƙurin kifar da gwamnatin Tinubu

Rundunar ƴansanda Najeriya ta ayyana neman wani ɗan Birtaniya, Andrew Wynne, wanda ake kira Andrew Povich…

Buhari ba ya bin Tinubu bashin komai – Sule Lamiɗo

Tsohon gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamiɗo ya bayyana Shugaba Bola Ahmed Tinubu a matsayin jajircaccen…

Bayan dawowa daga Faransa, Tinubu zai kai ziyara China

Kwanaki kaɗan bayan dawowa daga ƙasar Faransa, Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na shirin tafiya ƙasar…

Tinubu na neman mallaka wa kansa Najeriya – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya zargi shugaba Bola Tinubu da cewa yana nemen mayar…

Biden na hawa jirgin shekara 30, Najeriya ta yi watsi da jirgin shekara 19

Har yanzu dai Fadar Shugaban Ƙasa, ba ta ce uffan kan kashe maƙudan kuɗaɗe wajen sayo…