Tinubu ya ce a kamo maharan da suka kashe mutum 50 a Katsina

Shugaba Tinubu ya umurci jami’an tsaro da su kamo maharan da suka kai hari a ƙananan…

Fadar Shugaban Kasa Ta Ƙaryata Tayin N105,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Fadar Shugaban Kasa ta ƙaryata rahotan da ake yaɗawa cewa Ministan Kuɗi, Wale Edun ya miƙa…

Gwamnatin Najeriya ta yi wa ma’aikata kari kan sabon albashi mafi karanci na naira dubu 60.

Gwamnatin Najeriya ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da kungiyoyin kwadagon NLC da TUC a wani…

Gwamnatin Najeriya ta ce yajin aikin da ƴan kwadago ke yi ya saɓa wa doka

Ministan shari’a na Najeriya Lateef Fagbemi ya ce yajin aikin da manyan ƙungiyoyin ƙwadagon ƙasar suka…

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙara lalacewa a ƙarƙashin Tinubu – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya kuma jagoran adawa a Najeriya, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola…

Tinubu ya buƙaci a hukunta wanda ya cinna wa masallaci wuta a Kano

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci hukumomin tsaro su tabbatar an yi kyakkywan bincike tare…

Zan Shawo Kan Matsalar Hauhawar Farashin Kayayyakin Da Ake Fuskanta – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa ƴan Najeriya cewa gwamnatinsa za ta shawo kan matsalar taɓarɓarewar…

Tinubu ya sa hannu kan dokar bai wa ɗalibai bashin karatu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya sa hannu kan dokar bai wa ɗalibai bashin karatu. Ya…

Tinubu ya bai wa iyalan sojojin da aka kashe gidaje da tallafin karatu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya yi alƙawarin kyautar gidaje da kuma tallafin karatu ga iyalan…

Dole a riƙa ɗaukan ƴan bindiga a matsayin ƴan ta’adda – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya bayyana cewa ya zama dole a riƙa ɗaukan mutanen da…