Ƙungiyoyin ƙwadago na duba yiwuwar amsa gayyatar Tinubu

Shugabannin haɗakar ƙungiyoyin kwadago a Najeriya na duba yiyuwar amsa gayyatar da shugaban ƙasar Bola Tinubu…

Musa Iliyasu Kwankwaso ya kama aiki a mukamin da Tinubu ya bashi

Tsohon kwamishinan ma’aikatar raya karkara ta jihar kano Dr. Musa Iliyasu Kwankwaso ya karɓi takardar kama…

Babu luwaɗi da maɗigo a yarjejeniyar da muka saka wa hannu – Gwamnatin Najeriya

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da sanya hannu kan Yarjejeniyar Samoa, tana mai cewa ta ƙunshi ayyukan…

Matsalar Tsaro Ta Fi Tsananta A Lokacin Buhari — Shehu Sani

Tsohon wakilin Kaduna ta Tsakiya a Majalisar Dattawa, Sanata Shehu Sani, ya bayyana cewar ƙalubalen tsaro…

Tinubu ya amince da bayar da tallafin N50,000 ga iyalai 100,000 a kowace jiha har wata uku

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da matakin bayar da tallafin naira dubu 50 ga…

Tinubu ya ce a kamo maharan da suka kashe mutum 50 a Katsina

Shugaba Tinubu ya umurci jami’an tsaro da su kamo maharan da suka kai hari a ƙananan…

Fadar Shugaban Kasa Ta Ƙaryata Tayin N105,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Fadar Shugaban Kasa ta ƙaryata rahotan da ake yaɗawa cewa Ministan Kuɗi, Wale Edun ya miƙa…

Gwamnatin Najeriya ta yi wa ma’aikata kari kan sabon albashi mafi karanci na naira dubu 60.

Gwamnatin Najeriya ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da kungiyoyin kwadagon NLC da TUC a wani…

Gwamnatin Najeriya ta ce yajin aikin da ƴan kwadago ke yi ya saɓa wa doka

Ministan shari’a na Najeriya Lateef Fagbemi ya ce yajin aikin da manyan ƙungiyoyin ƙwadagon ƙasar suka…

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙara lalacewa a ƙarƙashin Tinubu – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya kuma jagoran adawa a Najeriya, Atiku Abubakar, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola…