IPMAN ta cimma matsaya da Dangote kan sayen fetur

Ƙungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya IPMAN ta ce mambobinta sun cimma matsaya…

Za a daina dogayen layuka idan ƴan kasuwa suka fara sayen man mu – Dangote

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya ce za a daina samun dogayen layuka a gidajen…

Ƙwararrun direbobi ne kawai za su riƙa tuƙa tankokin mai –Minista

Minista a ma’aikatar albarkatun man fetur, Heineken Lokpobiri ya ce gwamnatin Najeriya ta fara yunƙurin tsara…

Ana Zargin Wani Matashi Da Cinnawa Kakarsa Wuta A Jigawa.

Rundunar yan sandan jahar Jigawa, ta samu nasarar kama wani matashi mai suna Nura Mas’ud, mazaunin…

Muna rokon shugaban ƙasa ya rage farashin fetur, ƴan Najeriya na cikin wahala – Sanata Ndume

Ɗan majalisar dattijan Najeriya mai wakiltar Borno ta kudu, Sanata Ali Ndume ya yi kira ga…

Peter Obi ya yi Alla-wadai da sake ƙara kuɗin fetur

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Peter Obi ya kwatanta sake…

Kotu Ta Tsare Matshin Da Ake Zargi Da Yunkurin Kashe Kansa Da Fetur.

Wata kotun majistiri karkashin jagorancin mai shari’a Rakiya Lami Sani, ta aike da wani matashi mai…

Lokaci ya yi da za a daina biyan tallafin man fetur a Najeriya – Dangote

Shugaban matatar man fetur ta Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya ce lokaci ya yi da gwamnatin…

Tinubu Ya Saba Yarjejeniyar Da Muka Yi da shi kan ƙara farashin fetur – NLC

Haɗaɗɗiyar ƙungiyar ƙwadago a Najeriya ta Nigeria Labour Congress (NLC) ta zargi Shugaban Ƙasa Bola Tinubu…

Matatar Dangote ta fara fitar da tataccen man fetur

A safiyar Talata Matatar Man Ɗangote ta fara fitar da rukunin farko na tataccen man fetur.…