An tsare ɗan jarida a gidan yari kan sukar Gwamnatin Kano

Wata Kotun Majistare da ke Gyadi-Gyadi a Jihar Kano, ta bayar da umarnin aike wani ɗan…

Gwamnatin Tarayya za ta fara sayar da shinkafa kan N40,000

Gwamnatin Tarayya ta shirya karya farashin shinkafa, inda za ta fara sayar da kowane buhu a…

Kotu ta hana Aminu Ado Bayero bayyana kansa a matsayin sarki

Wata Babbar Kotu a Kano ta umarci Sarkin Kano na 15 Aminu Ado Bayero ya daina…

Kotun Ƙolin Najeriya ta ce gwamnoni su daina riƙe kuɗin ƙananan hukumomi

Kotun Ƙolin Najeriya ta ce riƙe kuɗin ƙananan hukumomi da gwamnaonin jihohin ƙasar ke yi ya…

Ana Jiran Hukuncin Kotun Koli Kan Bai Wa Kananan Hukumomi Yancinsu.

A yau ne Ƙotun Ƙolin Najeriya za ta yanke hukunci kan ƙarar da gwamnatin tarayyar ta…

Gwamnatin Kano Ta Soke Aiyukan Kungiyoyi Ma Su Alaka Da Auren Jinsi A Jahar.

Hukumar Hisbah ta jahar Kano, ta bayyana matsayarta da kuma ta gwamnatin jahar, kan danbarwar da…

El Rufai ya yi riga mallam masallaci zuwa kotu – Majalisa

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta yi watsi da karar da tsohon gwamnan jihar Malam Nasir El-Rufai…

‘Ƴan Najeriya za su wahala idan NLC ta ci gaba da yajin aiki’

Ministar ƙwadago ta Najeriya, Nkeiruka Onyejeocha, ta ce ƴan ƙasar su sha wuya idan har ƙungiyar…

Gwamnatin Najeriya ta yi wa ma’aikata kari kan sabon albashi mafi karanci na naira dubu 60.

Gwamnatin Najeriya ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da kungiyoyin kwadagon NLC da TUC a wani…

Dakarun da suka kewaye wurin tattaunawa da NLC masu gadin Ribadu ne – Sojin Najeriya

Rundunar sojin Najeriya ta musanta zargin da ƙungiyar ƙwadago ta yi cewa sojoji sun kewaye wurin…