Bankin GT Ya Roki Kotu Ta Cire shi A Karar Da Aka Shigar Da Wasu Bankuna Don Hana Su Rike Kudaden Kananan Hukumomin Kano

Babbar kotun jahar Kano, dake zaman ta a unguwar Miller Road, karkashin jagorancin Justice Ibrahim Musa…

Wata Babbar Kotun Kano Ta Sanya Ranar Sauraren Dukkanin Rokon Hana CBN, RMAFC, Rike Kudin Kananan Hukumomin Kano

Wata babbar kotun jahar Kano, ta sanya ranar 27 ga watan Nuwamba 2024, don sauraren dukkanin…

Za a yi wa ‘yan takarar zaɓen ƙananan hukumomi gwajin ƙwaya a Kano

Shugaban hukumar zaɓe na jihar Kano, Farfesa Sani Lawal Malumfashi, ya ce sai an yi wa…

Za mu sakar wa ƙananan hukumomi mara – Gwamnonin Najeriya

Ƙungiyar gwamnonin Najeriya ta ce ta yi maraba da hukuncin kotun ƙolin ƙasar wadda ta umarci…

SERAP ta bai wa gwamnoni wa’adi su mayar wa ƙananan hukumomi kuɗaɗensu

Yayin da ƴan Najeriya ke ci gaba da bayyana ra’ayoyinsu kan hukuncin da kotun ƙolin ƙasar…

Hukuncin Kotun Ƙoli kan ƙananan hukumomi babbar nasara ce – Atiku

Jagoran adawa a Najeriya kuma tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar ya ce hukuncin da Kotun…

Kotun Ƙolin Najeriya ta ce gwamnoni su daina riƙe kuɗin ƙananan hukumomi

Kotun Ƙolin Najeriya ta ce riƙe kuɗin ƙananan hukumomi da gwamnaonin jihohin ƙasar ke yi ya…

Ana Jiran Hukuncin Kotun Koli Kan Bai Wa Kananan Hukumomi Yancinsu.

A yau ne Ƙotun Ƙolin Najeriya za ta yanke hukunci kan ƙarar da gwamnatin tarayyar ta…

Kotu ta rushe ƙananan hukumomi 33 da tsohon gwamnan Ondo ya ƙirƙiro

Babbar kotun jihar Ondo da ke kudu maso yammacin Najeriya ta rushe kananan hukumomin mulki 33…

Gwamnatin Jahar Kwara Ta Sanya Ranar Da Za Ta Gudanar Da Zaben Kananan Hukumomi.

Gwamnatin jihar Kwara za ta gudanar da zaben kananan hukumomi 16 dake fadin jihar a ranar…