Allura Ta Tono Garma Bayan An Gurfanar Da Matashin Da Ake Zargi Da Fisgo Hoton Alkalin Alkalai A Kotu.

Babbar kotun shari’ar addinin musulinci dake zaman ta a Kasuwa Kano, karkashin jagorancin mai shari’a, Abdu…

Doka Ba Ta Ba Wa Dan Sanda Damar Kama Uba Ba Idan Dansa Ya Aikata Laifi , AIG Ari Ali Muhammed.

Mataimakin babban sufeton yan sandan Nigeria, dake lura da shiya ta daya (  jahar Kano, AIG…

Kano: An Fara Binciken Matashin Da Ake Zargi Da Fisgo Hoton Alkalin Alkalai A Kotu Sannan Ya Buga A Kasa.

Ana zargin Wani matashi Mai suna, D. Shehu Ado, mazaunin unguwar Sagagi, ya shiga kotun shari’ar…

An Shiga Fargaba Bayan Da Yara 18 Suka Ci Yayan Zakami A Unguwar Medile.

Wasu yara 18 da ake zargin sun yi, amfani da yayan Zakami, ta hanyar Soya wa…

Kungiyar Yan Kasuwar Sabon Garin Sun Zargi Wasu Jami’an Kwastam Da Yi Wa Kasuwancinsu Kanshin Mutuwa

Kungiyar yan kasuwa dake kasuwar Sabon Gari, a jahar Kano, sun zargi wasu wasu jami’an hukumar…

Gwamnatin Kano Ta Fara Gabatar Da Shaidu Kan Tuhumar Cinna Wa Masallata Wuta.

Babbar Kotun Musulunci da ke Rijiyar Zaki ta fara sauraren shaidu a kan shariar matashin nan…

Kano: Rikicin Hanyar Ruwa Tsakanin Makota Da Jami’an DSS Ya Haifar Da Rudani.

  Wasu mazauna unguwar Badawa Bus stop Kano, sun Zargi Wani babban jami’in hukumar tsaron Farin…

Rikicin Soyayya: Yan Sanda Sun Cafke Wanda Ake Zargi Da Cakawa Saurayi Wuka A wajen Budurwa

Rundunar Yan Sandan jahar Kano ta kama wani matashi , Ibrahim sabo Kurna, da ake Zargi…

Kotu ta hana Aminu Bayero aikin gyara fadar Nassarawa

Babbar Kotun Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Dije Abdu Aboki, ta bayar da umarnin hana…

Kotu Ta Yanke Hukunci Kan Wadanda Aka Samu Da Laifin Satar Bindiga Da Siyar Da Ita

  Kotun majistiri Mai namba 51 dake zaman ta , a rukunin kotuna na Norman’Sland Kano…